TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

RAGON MIJI PAGE 80

 8⃣0⃣






*Manzon Allah (S. A. W) yace kurika nemawa yayanku tsari awurin Allah ga dukkan abunki,yakan dora hannu akan hassan da Hussein ya musu wannan adduar*👇🏼


*U'IZUKUM BI KALIMATULLAHI TAMMAT MIN KULLI SHAIDANIN WA HAMMA WAMIN KULLI AININ LAMMA*

bukhari da Muslim 



Fassara 



*ina neman maku tsarin Allah da ayoyinsa gabadaya, daga dukkan shedani da abun cutarwa da kuma dukkan masu kambun baka*







"Before I proceed to my proceeding procedure, I will like to give honour to whom honour due to, by the acknowledgement of Mr. Chairman sir, the moderatore, Accurate time keeper, Distinguished,guest, ladies and gentlemen. Good day to you all.

 My name is amira fahad, I stand here strongly to support the motion which state that; female education is better than male education.


First of all I will start with the saying of Prophet Muhammad (S. A. W) the truthful and truth worthy that said educating a single female is like  educating the whole society,


What's education? education : is the basic terms of facilitating, learning, and acquisation of knowledge, skills, values, beleives, and habit.

 Who is female?

Female: is the basic terms applied to member of sex that is biologically Distinguished from male.


 With my following point, I want convince you, and for u to support and beleives my statement.

1_Improve health: educated girl or women are aware of the important of health and hygiene. Through health education there are aim to lead a health style.

 Educated mother can take better care of both her self and her children.

2_Economic development and prosperity: education will empowered women to come forward and to contribute toward development and prosperity of the country.

3_Improved life: education helps a woman to live a good life. Her identity as an individual will never get lost. She can read and learn about her right. So our mother right will not get trodden down. The life or condition of women will improved alot, if we take a broad out look in the field of female education.

4_Diginity and honour: Educated women are now looked upon with diginity and honour they become a source of inspiration for millions of people (male and female) who make them their role models.

5_Justice: educated women are more informed of their right for justice, it would eventually lead to decline in instances of violent and injustice against women such as dowry, forced_prostitution, child marriage and female foeticide e.t.c.

6_Choice to choose a profession of her choice: educated women can prove be highly successful in the field of life. A girl child should get equal opportunity for education, so that she can plan to become successful doctor, engineer, nurse, air hostesses, cook, or choose a profession of her choice.

 In this point I have question to ask, and I'm sorry for asking a such, Mr. Chairman sir will you be happy if your wife handed to a male doctor during birth to Take care of her?.

7_Elevate poverty: Women education is a pre_requisite to elevate poverty. We need to take equal durdel of the massive task of eliminating poverty. This would demand massive contribution from educated women. Their can't be match social and economic changes,  unless girl and women are given their right for education.

 A bonus Question for listeners: Will you give your child, wife, sister, fiancy( your wife to be) a right for education?


 IN Conclusion: until the middle of nineteenth century girls and women were educated only for traditional house hold works, now society is witnessing certain some changes in the role status of women. There is greater emphasis on educating girls and women  more than  we educate boys and men.

              Thank you all, for listening.


Tanayin abunne not that too fast amma da dansauri irin na kwarewar nan domin cikin 4mnt tagama, da muryarta me zaki ta yara tana dan yin bayani da hannu sannan tana yawo a stage din, 


tana gamawa rap rap akadau tafi dama tuntanayi wasu ke dariya tayi masifar burgesu,


Takoma ta zauna, a gaba kusa da sauran  debaters din, 


speaker yakira sauran sukayi performing amma na amira is the best kuma tafi daukar hankali, 


Acan gida su fahad suntashi sungama break suka koma falo Aisha ta kunna nta news 24 suna kallon taron, 


Basu samu debate din amira daga farko ba amma ta burgesu fahad yakara rungume Aisha dake kan cinyarshi, ganin yadda take abun gwanin burgewa, 


sam fahad besan faseelat bata gida ba don yanzu be cika shiga dakinta ba inba girkinta bane, 



Aka kira sauran yara sukayi drama itama ta nuna amfanin ilimin macen ta yadda suka gabatar gida biyu ne daya me ilimi mijinta babu, Dayan gidan mijin me ilimi ita kuma babu ,segashi duk da mijin me ilimi yana bakin kokarinsa amma cikin yaran akwai masu shaye shaye da wadanda basuiya komai ba, itako gidan me ilimi yaranta tsaf domin kullum tana  kula da karatunsu da tarbiyarsu,abunde yabada maana ankuma sha dariyar tabarar gidan namijin da yayanshi da matar, 


Bayan nan aka kira amira akabata kyautar su dansu suka cinye ta amsa sannan suma opposing aka basu donsuma sun kokarta, 


se akafara bada kyautar position and other things , har akazo class dinsu amira, itace tasamu kyautar best mark in Islamic and kuran itace the best awurin tsafta itace tai na daya itace tafi duk mates  nata iya speak in English saboda yawo da sukai kasashe , 


Speaker yace "and we have amira fahad the best in English in Islamic and kuran, the neatest student and she take the first position in there class ,amira fahad!  "ya kira sunanta, 


amira tatashi ta hau step cabb gift 5 jere ringisss aka mika mata ta amsa tana murmushi anata daukar vedios da pic, duk wanda akabawa kyauta yakanyi godiya sannan yawuce, 


Akabawa amira speaker da murmushi fuskarta ta kalli faseelat daketa jindadi tanajin dama diyarta ce amira, tace "Thank you all I'm very happy to have all this gifts but I don't deserve them, my step-mom is behind all my success she use to teach me after school, encourage me supporting me and give me all her time she love me so much ,she's the one that deserve them I want to donate all the gift to her as my gratitude ,thank you anty I love you "


mutanen wurin sunata kallonta da burgewa su na dariya, 


Agida ko fahad yakara baza ido shida Aisha ko kishi kamar tajawota ta kulle bakin, 


speaker ya amshi speakar yana murmushi yace "we invite her stepmother to come on the stage "


faseelat da tundazu take murmushi tana ware ido jin ankirata ta mike, masu vedios suka koma haskota, 


fahad ya kalli Aisha da itama ta cika tai famm yace "dama faseelat bata gidannan waya bata izinin fita?"


Aisha da tacika da bakin ciki tace "yazaai nasani"


ranshi bace ya meda kallo gun TV din, sunata haskota har takai kan stage, 


Amira ta mika mata gifts din da aka jera wuri daya, faseelat ta amsa tana kayataccen murmushi amira ta rungumeta, 


mutanen wuri akadau tafi rap rap rap, masu hoto nata kara dallasu anata nuno su, 


fahad ya janye Aisha ya mike tsaye yanajin balain kishi, kamar yaje ya jawota yace "faseelat nada hankali kuwa? "


Yafara zagayar falo, Aisha ma jira take amira ta dawo, 


sannan su amira suka sauka daga stage din akaita bawa sauran yara kyautukansu, 


Amira na rungume jikin faseelat dandanan an hasko gunsu wannan ke karawa zuciyar fahad wuta, 


Har akagama basu kyautukan, sannan hjy bilkisu ta amshi speaker tai magana akan yadda abun ya burgeta kuma duk yaran sunyi kokari ta kuma yiwa amira kyautar 50k saboda ta burgeta ta kuma jinjina wa faseelat, 

Me magana da bakin gwamna ya amsa yayi nashi jawabin ya kuma yiwa faseelat kyautar mota da kuma biyan school fees na ta harta gama school din, 


fahad kamar yashako shi yakeji, 


manyan mutane sunyiwa school din kyauta da kuma amira kusan 2millions tasamu, 


Sannan akai addua akatashi nan kuma akafara daukar hotuna da yaran school din, 


faseelat tasha hotuna da iyayen yara da wanda suka halacci taron harda mata manya sunata yaba mata kuma innace maku bakinta ya rufu bazaku yardaba ,


tuni akadauke hasko taron fahad kamar ya samesu can yanata zagayar falo rai bace, shiru shiru basu dawo ba, 


Seda sukasha hotunansu sannan suka shiga mota faseelat na driving tanayi tana kallon amira tana murmushi tace "thank you daughter nagode da kyauta "dukda de na amira ne dan kyaututtukan daga text books da kudi computer yara da kuma digital kuran alkalam  se kuma sabbin set na uniform gadagal taji dadin karayin fresh, jin dadin faseelat kawai yadda takirata da kalamanta, 


amira tace "anty bansan irin son da nake miki ba inasonki sosai "


faseelat tace "thank you dear I love you too "


Se 12:30 suka isa gida Suna shiga gida suka fito suna murna ta kwashi gifts din ta bude kofa amira dagudu tai ciki ,


fahad dake tsaye yanata raba ido ya bita da kallon takaici taje ta haye Aisha, 


faseelat na shigowa faraar fuskarta ta kau dan ganin yanayinsu, 


a fusace fahad yaje yasha gabanta cikin fada yace"ashe dama bakida hankali bansaniba? Saboda kina mahaukaciya se kije taron da duk duniya ana gani taron maza da mata, kewace irin dakikiya ce wai? "


faseelat idanunta suka cika da hawaye tace "banje wurin dan kome ba sedan nakara karfafa gwiwar amira kuma na tambaye ka da izininka naje "



atsawace yace "tambayar banza kinsani sarai bazan bari kije irin taronba "



Aisha da amira nata kallonsu, 



hawaye suka zubowa faseelat tace "to kayi hakuri danasan baka amince ba da banje ba "


ta gittashi taajiye gifts din akujera ta haye sama, 


amira da tundazu tafara hawaye fahad yajuyo wurinta tunkan yaisa wurinta yace "ke kuma who ask you to call her name?"


Kafin yaiso gunta ta tashi ta ruga sama, yabi bayanta da harara da takaici, 


Aisha da itama takejin mugun haushin amira tatashi tabita, nide narasa gane wa yafi jin zafin abun ita dashi don duk sun rikice, 


amira tasamu faseelat nata kuka, duk kokarinta akan amira amma haushinta ma akeji maybe dabataje ba dabazata yi performing haka ba, amira tazauna tana tayata abun tausayi itada zaa yabamawa aimata kyauta danta kara kokari sema fada akemata, 


suna cikin haka Aisha tashigo taja amira dakinta ta zauna tana kallon amira rai bace tace "gulmammiyar kawai ke u don't deserve them ur step mother deserve them ko? ke kilbabba sena dinke wannan shegen bakin inga ta inda zakirika wannan iskancin "ta rike bakin, 


amira tanata kuka tasaketa tace "maza kije ki tube wadannan tsigaggun kayan munafuka kawai "


amira tafita dakin tashiga nata ta haye bed tana kuka, 


se yazama su duka suna kuka while fahad da Aisha kishi kamar ze halaka su, 



ba bata lokaci vedion amira na debate da inda take amsar kyauta suka watsu a media koina kashiga itace da faseelat anhada vedion 8mnt,da kuma hotunan amira dana faseelat a rungume, 


fahad duk duniyar ta mishi zafi yashiga dakinshi yayi wanka yabar gidan donji yake kamar ya zane faseelat, 


Aisha kasa tashi daura girki tayi tana kwance sema ta bude data sega vedion har a group dinsu na matan aljanna,haushi yakasheta sunata yabon faseelat anata yabon amira "wow Masha Allah dama diyata ce, kai yarinyar ta hadu, gaskiya kishiyar ma tayi ba karya kuma tayi kokari dama zaa samu kishiyoyi haka"


Wata datake da number Aisha tana ganin status nata tai replying "kamar diyar maman amira "


Aisha dake online tace "itace da kishiya ta faseelat "


Caiii yan group suka taso kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu na yabon faseelat wasu na tunzura Aisha akan tabar bari tana daukar mata diya koda zata koyi wani abu gunta, ai ta iya ta koya mata mana .


Aisha takara hawa dole tasauka online din tai kwance kanta na ciwo zuciyarta na zafi dukda abun be burge fahad ba amma taji haushin yabonta da mutane keyi, 


Kowa na dakinshi har laasar bawanda yaci komi, se 6 amira tatashi bacci ta tafi dakin faseelat, 


Amira tace "anty dan Allah kiyi hakuri"



faseelat tace "bakomi amira kinci abinci muje in dafa miki indomie kici "


suka sauko kasa ta dafa mata indomei da kwai taci sama sama itako bataiya cin komi ba suka koma daki,



faseelat ce da girki amma taki tayi girkin bata tabajin haushin fahad ba irin yau kuma tasan kotayi baze ciba, 


bayan Maghreb, 


fahad suna tareda sabeer, sabeer yaganshi some how yace "lpy dude miye? "


Fahad yace "mtsssw I don't know meke damun faseelat tana abu like mad woman wai takwashi kafa taje taron speech na school dinsu amira abun haushin harda ita akan stage dan hauka wai amira takirata taimata kyauta "


sabeer yace "ai abun jindadi ne yarka tayi kokari, kuma kaga amira taji dadin zuwanta, ace ana speech dukkanku baku halarta ba aigwara dataje "


"ni nama ga pics da vedion se abun yaburgeni naji dama diyata da matata ne "


ran fahad ya baci yace "u see harkai shege kace haka mutane tsinannu nawa zasu ji shaawar matata? natsani wani ya kalli koda fuskarta ce "


Sabeer yanata dariya yace "let me show you something "ya bude insta segashi kusan mutum biyar da yake following sun dora vedion anata comments akai "wow brilliant girl"


"I love this woman inama ace matata ce shes beautiful with good heart"


"abun burgewa yarinyar nada wayo sosai har tasan tayi godiya "


"gaskiya su duka sun burge ba kamar matar data jajirce wurin ilimantar daita "


"Allah kabani family kamarsu "


"nimade I pray so Allah ya bata kamarta "


Fahad ya dauke ido akai yanajin mugun kishi, 


Sabeer yace "zancen da aketayi kenan koina abun burgewa kai wlh kagodewa Allah "


fahad yace "u r mad, kana abu kamar ba namiji me kishi ba mtssww"ya shiga mota yakoma unguwarsu, 


a masallaci yayi salla sannan yashigo ciki gidan tsit kamar bakowa aciki yazo ze wuce ya duba dining yaga wayam kuma yasan de yanzu basu isa cin abinci ba hakan yakara bata mai rai sosai wato faseelat batai girki ba? Ya tambayi kanshi ya jinjina kai yawuce dan dama baci zeyiba, 


Aisha jin zuciyarta nata ciwo yasa tasha drugs nata da yoghurt ta kwanta ba jimawa se bacci, 


su faseelat ko sunata kallo adakinta amma ita faseelat tunanin rayuwarta kawai takeyi tundaga gidan khalil zuwa yanzu, tunda tai aure daga wannan se wannan kuma tana bakin kokarinta amma duk a banza, 



Faseelat ta dauko wa amira dudu milk tasha ita kuma tasha hollandia yoghurt suka cigaba da kallo, 



fahad yanata duban hanyar faseelat amma shiru, tariga tasa ba masa tanabinsa shiyasa yayi kwanciyarsa yasan dukdare zatazo bashi hakuri Ammafa be dena jin haushinta ba akan abinda tayi , 


Karfe goma fahad dake zaune yana kallo ya meda farin wata TV don suna sanya labarai na BBC a Time din, 


Alhaji dorikul bali shine megabatarwa ayau, acikin headline harda labarin amira ,


yace "a Nigeria zamuga vedion data yadu a dukkan kafofin sada zumunta inda yarinya yar shekara biyar da ta lashe kyautuka biyar ta yabi kishiyar mamarta "


Idanun fahad sukai jawur  yarasa ina zesa kanshi, 


har akazo kan labarin alhaji dorikul bali yace "a Nigeria karamar yarinya yar shekara biyar ta lashe kyautuka biyar bayan kyautar debate data lashe yarinyar mesuna amira tayi godiya kuma tayabi kishiyar mamarta wanan yaja hankalin duniya kanta, ga kadan daga cikin vedion "


aka dan hasko kadan daga cikin debate din  inda take tambayar Mr chairman koze jidadi in aka damka Wa  namiji matarsa ya amshi haihuwar ta ,se kuma complete inda take wa faseelat godiya har inda faseelat tafito ta rungumeta, alhaji dorikul bali yace "wannan abu ya kayatar ya dau hankalin mutane ,fiyeda mutane 2milion ne suka bude vedion ayau, domin abune dabaasa ba ganiba yanzu haka de yarinyar tana cigaba da samun kyaututtuka har munyi fira da wasu malamanta zamu kawo maku tattaunawar gobe amma yanzu ni alhjii...  Difffffff fahad yakashe TV besan meke masa dadi ba, 


Makoshin shi abushe yatashi  yasha ruwa da magani yakoma yazauna yabude system dinshi yadanyi aiki to datar shi na akunne se yadan leka instagram yana following  uncle dinsu amira shima yadora vedion da pics din 

Anata yabawa anata bata kyautuka, 


Aciki harda wani daniskan da yace "Allah yasa mijinta ya saketa na Aura wlh tayimin "🤣


Wani yace "tunda uwarshi ta tsinemishi ko? 😂don inba tsinanne ba bame iya rabuwa da irin wagga matar metarin baiwa "


Wata tace "bakuga vedion bikinsu ba yana kwakume daita kamar ze medata ciki, gaskiya sun matukar da cewa "


wani yace "dani ta dace wlh"


Fahad har jikinshi na rawa ya dauki waya zeyi dialing no din uncle din,se kiran shi yashigo, 


Uncle da akamatsa mishi anason account no din faseelat yace ze samo musu ,kuma mutane da dama sunkirashi suna son ganin mahaifinta harda yan America wai sunason amira zasu dauki nauyin karatunta takoma canda karatu, ga account dinshi ma akwai kusan 15million aciki duk na amira kai akwai mutane masu kudi acikin duniya shi abunma har mamaki yabashi se zubosu suke kamar basu sha wuya wurin nema ba, 


Fahad yadau kiran a fusace yace "me kukayi haka Muslim? Meye nadora matar aure a media? Saboda ba matarku bane?"


Uncle da abun yabashi mamaki yakasa cewa komi yasa fahad zemasa godiya ne amma se fada, abun mamaki mata da katuwar hijab baa ganin ko kayan jikinta sede dankwalin kanta daya fito amma yake wannan masifar, 


Yace "sorry sir ayi hakuri hakan baze kara faruwa ba "



fahad yayi shiru zuciyarshi na kuna , 



Muslim yacigaba da cewa"dama mutane sunturowa amira kudi ne wasu kuma sunason number dinka da account number din matarka suna son...... "


Fahad da karfi a harzuke yace "to hell with ur money "yakashe wayarshi gabadaya, ya kwanta akan bed kamar yayi ihu 



Muslim yadade yana tunanin kishin fahad seya share yace zetura musu account number dinshi daga baya inkomai ya lafa ze turamusu kudinsu ,



suna kallo amira tai bacci faseelat ta medata kan bed tashiga wanka tafito tasa yar rigar baccinta ta kwanta sede bacci kasa ko sama yayi kaura a idonta, 


Cande bacci ya dauketa,



Fahad nacan yagama shan takaici harya saduda seyafara tunani inde faseelat lpyarta lau bazata kyaleshi ba, yatashi da sauri ya bude kofa ya nufi dakinta, 


ya tura yashiga sunata bacci abunsu, yayi tsaye yana kallonsu faseelat tadora hannu ajikin amira sunata bacci, 


Ya kurawa faseelat ido rigar jikinta agaban shara shara kana ganin breast dinta, yabi kugunta da kallo rigar duk tai kwance sama ,  nan take yaji matsananciyar shaawarta ba bata time ya sungumeta ya nufi dayan bedroom daita, 


tana bacci taji kamar an dauketa tabude ido taga fahad tameda ta kulle yana shiga yasawa dakin  key, ya kwantar daita ya zare short da singlet dake jikinshi, 


Yaje yafara romancing dinta duk yadda takejin dadi taki bashi hadin kai, se yaji abun badadi ya dago fuska ya kalleta yace "I'm sorry honey kina fushi dani ko? Meyasa zakimin haka kinsan yadda nake matukar kishinki amma zakije irin wannan wurin"


ta bude ido Taita kallonshi batace komi ba ,


Ya kwantar dakai saman cikinta yace "to kimin hakuri I shouted at u kuma namiki fada akan abunda kike ganin kinyi dede I'm sorry "


Tace "meyasa zakamin haka agaban amira? kaida anty duk bawanda yayi murna akan sakamakonta, yanzu kun kashe mata gwiwa Allah yasa takara yin abun kirki nangaba "


Yace "habade my kankanaty kishinki ne yaja amma kiyi hakuri, kuma karkiga laifina yanzu haka anbazaku a duniya wai wani shege harda cewa Allah yasa nasakeki ya Aura wani yace sede inni tsinanne ne "


faseelat me zatai inba dariya ba tadingi kyalkyatawa, 


fahad yayi murmushi yace "yaude har vedion bikinmu seda taita yawo kamar yau akai auren"


Faseelat tace "kayi hakuri to banyi tunanin abun ze girman haka ba "


ya tabe baki yace "bayan yau ko dan rarrashin bansamu ba seda nazo biko "


Tace "haba mana my jarumi" ta tura mai nono setin baki tace "ishiru ishiru sha ummanka"


fahad na dariya ya kafa kai yafara kwankwadar madara medadi 😂🙈





can kusan 2:30 amira tarika mugayen mafarkai kala kala dama tundare tafara ganin biji biji, duk tai zufa tafarka a firgice, sede idonta sam bata gani gashi bude amma duhu, 


Tafara kuka tana kiran" anty ,anty anty!!!! "


Faseelat da suke tsaka da sex taji kukanta Hero nasamnta tace "hero dagani kamar kukan amira nakeji "shiko bayaji don baya duniyar kuma nafadamaku be damu da kukan yara ba in ana sex, 


amira dakejin ana hura mata wuta ajiki da lalube ta sauko tana neman kofa tana kuka, tana kiran anty, 


Faseelat dataji abun dagaske tafara ture fahad daga kanta shikuma yana kara riketa da kara mata nauyi  cikin muryar kuka tace"hero amira na kuka Dan Allah kadagani inje wurinta Dan Allah "


amma ina be san tanayi ba, 


Amira harta kai bakin kofa taji kamar anajan jininta ta zube akasan tiles tana nishi, tana kiran anty kasa kasa, 


Faseelat nata faman yadda zata tada fahad akanta amma ina se bayan 30 mnt sannan ya dagata, ta tashi dasauri jikinta na rawa ta zura riga tai kofa dagudu ta bude tashiga dayan bedroom din, 


sede me amira sheme a mike tsakiyar dakin tayi fari fat kamar ba jini jikinta gawani jinin dan kadan agefen baki, 



Jikin faseelat na matsanancin rawa zuciyarta na bugawa da karfi ta zauna ta rungumo amira jikinta tana kuka me sauti da tashin hankali "amira! Amira kitashi amira Dan Allah kitashi "amma ina amira tadade da tafiya aljanna, 



Fahad dayaji yayi sauri ya diro daga kan bed yasa short yabi kofar, 


Faseelat Ta kurma kuwwa da duk karfinta tana jijjiga amira tana kuka, 



Kafafunshi kasa daukarshi sukayi yayi zaman dirshan gabansu jikinshi a mace kamar anzare Mai duk kuzarinshi, 


Faseelat nata kuka ta tallabo kan amira tana bubbuga fuskarta "amira, amira gani nice anty kibude idonki 😭 kibude idonki gani nazo "Allah sarki amira ta rasu dasunan anty abakinta, 


fahad da hankalinshi yadan dawo cikin tashin hankali yace "daukota mutafi asibity daukota "


Ya mike tsaye yana nuna mata tatashi, 



Faseelat ta kifa kai jikin amira dake jikinta tana kuka mecin rai tace "amira ta mutu amira tatafi "


fahad kamar ansoka mishi mashi yaji yayi sauri ya amshi amira yana dubawa amma ina ta rasu ya kwartsa  ihunda seda Aisha tatashi duk karfin maganin datasha kuwa, 

Yana kuka yana kiran amira, 



Faseelat nata kuka kamar zaa fidda mata rai take cewa "seda nace kadagani, kadagani "



Aisha jin yanata kiran amira yasa zuciyarta bugawa da karfi, kukan dadi daban na tashin hankali daban baa taba hadasu, dagudu ta hito tayi cikin dakin, 


Tana shiga taga fahad rungume da amira yana ta ihu da kuka faseelat kuma tana gefen kafafuwan amiran tanata kuka kamar ranta ze fita, 


Aisha zuciyarta na up and down very faster ta kalli gefen bakin amira taga jini, ga fahad nata girgizata bata motsi, 



Diff komai yatsaya mata tai baya tafadi kasa a su me ,




Sede sukaji karar faduwarta fahad yadago kai da sauri ya ajiye amira yayi wurinta yana girgizata amma shiru yarika kuwwa yana girgizata yana kuka da magana , 



"Aisha kitashi Dan Allah kutashi plssss Aisha!!!! "





Allah sarki rayuwa kullu nafsin zaikatul maut,

amira de antafi Allah yasa meceton su Aisha da fahad ce, 😭



*R. I. P*  *our meera we will surely miss you*😭



*da haka kuma nike kira gareku mutane murika kula da yiwa diyanmu addua karmu rika mantuwa, sannan mudena yada diyan mu a media irinsu Insta dasauransu don bamusan iya wadanda zasugani ba har gwamma status me contact dinka kadai zegani kuma nasan inbaka da relation da mutum ba yadda zaai yayi saving number dinka tunda batai mishi amfanin komi ,domin akwai masu kambun baka tun azamanin manzon Allah (S. A. W)  wlh wani ko yabon abu yayi sekaga abun ya lalace ko ya mutu gabadaya, balle yanzu duniya tacika da matsafa yan mafiya yan asiri yan tsubbu dasauransu wanda kana nesa se suiya cutar da kai in Allah yaso, yanzu de gashi amira tatafi Allah kadai yasan dalilin mutuwarta, inafatan andau darasi acikin mutuwar amira, nide fatana akoyaushe a novel dinnan ku dauki darussan ciki masu amfani kubar Wanda basu dashi, inafatan ana tsintar wasu darussan boye da basu fito fili ba amma nasan masu hankali sun gansu kuma zasuyi amfani dasu, raggon miji dasauran tafiya ahaka inaganin ina maku tsallake banbi daki daki amma alhamdulillah  tunda kuna ilmantuwa da nishadantuwa* 



*mudage yiwa diyanmu adduar neman kariya insun girma mukoya musu surikayi da kansu*





*ina mika sakon taaziya ta ga amira fans Allah yajikan mamatanmu musulmai maza da mata amin kuma ina baku hakuri da yadda labarin ze cigaba da tafiya duk kansu akwai darasin da nakeso adauka akansu sede ayi hakuri akan yadda abun ze kasance kuciga da nishadantuwa amma karkumanta kuna ilmantuwa da abinda kaga yayi dede*



*😂nasha wuyar page dinnan ba page din dayaban wuya kamar shi awa 4 ina typing nashi ya kukaga debate yayi? Ayi hakuri da turancin candidate🤣 ahankali muna kara koyo ,acikin maza kukawo oppose na debate din ,ko cikinku mata wadda take mutuwar son mijnta takawo nata debate na opposing that female education is better than male education🤣 ko kuma wadda bata yadda da hakan ba, thank you all enjoyed*








*don't forget to comment saboda aradu na wahala na gwagwatu harseda na nemi temako*😂💃🏼




Post a Comment

0 Comments