TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Ragon miji Page 93

 9⃣3⃣






I don't know anason writeup da nakeyi nide kawai ina rubutawa ne nasan wasu zasu amfana bansan andamu dashi ba,yusrah tace lecture🤣



yusra ga lecture ta yau 👇🏼


*Allah subhanahu wa taala yace"kace ba abinda ze same mu face abinda Allah ya rubuta mana shine ubangijinmu (me bamu kariya)kuma ga Allah ku dogara muminai*




*daga baban abbas abdullahi dan Abbas,Allah yakara masu yarda yace,watarana ina bayan Manzon Allah (S.A.W)se yace min:-ya kai yaro zan sanarda kai wasu kalmomi ,ka kiyaye Allah zai kiyaye ka,ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka,idan zakai roko ka roki Allah, idan zaka nemi temako ka nema awurin Allah,kuma kasani da mutane zasu taru don su amfaneka da wani abu bazasu amfaneka da komi ba se abinda Allah ya rubuta maka,kuma da zasu taru don su cuce ka  da wani abu ba zasu cuceka da komai ba se abinda Allah ya rubata akanka, an dauke alkalumma,kuma takardu sun bushe*

(Hadisin me kyaune ingantacce)


Another hadith

👇🏼


Shima tirmizi ya ruwaito


*ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka, ka tuna da Allah lokacin da kake cikin yalwa, ze tuna da kai lokacin tsanani,kuma kasani duk abinda ya kuskure maka dama baze sameka ba,kuma abinda ya sameka dama baze kuskure maka ba ,kuma kasani cewa nasara tana tareda hakuri,kuma farin ciki yana  tareda bakinciki,kuma tsanani yana tare da sauki*






Suka cigaba da fira abunsu su Ummi da Umma naganin abu,


Bayan sunyi bankwana suka bi wayoyin da kiss,


itade Ummi tasaba gani, Umma tana ta kallonshi tace "son tana tare da umminta fa inni bakajin kunya ta surikar ka fa?"


Yayi murmushi yace"umma menayi ?gaisawa kawai mukayi fa"


Tace"gaskiya kam"


Yayi dariya yace"Umma inasonta sosai ne"


Ta harareshi tace"shine agabanmu bazaa boye ba"


Yayi murmushi yace"I'm sorry,ina boyewan ahaka Umma da zan fito da shi fili maybe bazaki kara zama akusa ba idan muna waya"


Umma tace "aise na rika tashi nabarmaku wurin kuma ai nasan time da kakusa kashe kanka saboda ita"


Yayi yar dariya yace "its love "


Umma tai dariya tace"to Allah yakara maku son junan, yanzu de Allah yatemaka mana ka warke da wuri tun kafin kafara haukan son ganin matarka,zan rika ma tofi kanasha da zuma kasan tana temakawa wurin saurin warke ciwo danma bazasu yarda ba da idan ciwon yafara warkewa se in rika shafama dandanan ze warke ya ciko "


Yace"bazasu yarda ba ko Umma ,amma lpy lau sena rikasha nagode sosai "


Tace"me zakaci ?tun jiya bakaci komi ba "


Yayi shiru sannan ya dago yace "anything"


Tace"kanada hakuri kakara akai kaji?"


Ya daga mata kai kurum yayi shiru,


tahada mai tea da pan cake tarika bashi abaki,



Faseelat tana ta shan kulawa wurin doctors da yanuwa da mutanen arziki wasu manya sunata tattaki ganin kyawawan yaran suna masu alheri,


Tuni akaba yanuwan baba tsoho gawarsa da na yan sandan da suka mutu akai musu sutura aka kaisu gidansu ,


Governor yaje musu taaziyya yabawa iyalansu temako,


Shiko gawar lion tana matuary ana kara bincike akai,


Me asibitin Saboda jindadin yadda aka haska asibitinshi yabawa yaran gida karami me kyau ,



Tunda abun yafaru rashin lpyar mommy yakaru kullum magani takesha amma batajin saukin ranta,


Kullum sesun yi waya da fahad kuma tana zuwa duba faseelat da yaranta,


Kwanan su ukku aka sallame su ,suka koma gida ,


Nan kuma akafara zaman barka faseelat natashan gyara gashi Ummi ta dage wurin yi mata hadin ruwan nono kuma ana gamawa yaran da milk,


Umma sukayi waya da daddy ya tura lantana gidansu dan tarika temaka musu,ranan kuma ya aika da kayan babies akwati 12 sena faseelat akwati ukku yazama sha biyar da katon rago na kauri da kudi 1million, ya kuma riga da ya siyi shanu manya guda biyar na suna,


Faseelat kam kallon kayan tai tayi mutane sunata Allah yaraya,


Wanshekare daddy yawuce can turkey din,



Haka aketa taro mazan gidansu suyita daukar yaran kowa yanason yaran ,ita kuma tana cigaba da samun kulawa ciki da waje kullum sukanyi waya da fahad so hudu so biyar,


Matan sabeer suna zuwa danma fatouma kullum intaje kwance take itako radiya batasani bama cikinta har yakai 3month amma batasan dashi ba shima besani ba,



Ran daren suna sabeer ya aiko da raguna biyar da akwatuna shidda dukkansu dai daya,


Faseelat abun yazo mata a bazata akwatuna cike dam da expensive kaya ta kira fahad tafada mishi yaji dadi ya kira sabeer yana fara masa godiya ya kashe wayar fahad yayi murmushi kawai,


Ran suna tun asuba akai radin suna a masallaci ya omer ya kwaso uwayen goro da biscuit kowa ya samu da yawa,


Tun gari be karasa washewa ba shanu suka iso kofar gida su biyar ringis😂 dan Allah ku temaka ma shalele da daya🤣


gari na wayewa akafara yankasu suda ragunan ,


Acan cikin gida ko mejego tasha gayu itada yaranta,matan kaya iri daya pink colors maza iri daya wanduna golden riga black and white,itako oga taci dankareren lace maroon color da golden color kwalliya jiki dinkin riga da sket ya hau sosai tun kan ataru ta dauki pics ta turamai ta kira shi suka gaisa yanata santin kwalliyarsu,bayan sungama wayar ya bude pics din yanata kallo yana hamdala ga Allah,


Yan Niger sun cika gida dangin Abba dasu anty salma dangin miji da dangin daddy da na late daddy dana Umma ,


Aka shigo da bankararrun shanu da raguna ,


Ummi tai kason su bayan ta nemi shawarar baaba uwar diya da ammah,akabawa su dangin late daddy sa dangin daddy sa,dangin mommy rago,dangin Umma sa,su Ummi sa sora daya na me jego,raguna hudu daya anbarwa yanuwan ta daya na dangin Abba akabarwa Ummi daya tayi rabowa makwabta dasauransu dayan aka tambayi faseelat tace akai gidan marayu suci suyiwa babies addua🤣

(Rabonnan fa da son kai su mommy duk yawansu daya😂)


Nan fa gida yafara harmutsewa da kamshi can 12 suka sauya wanka faseelat tai shigar atamfa orange color da white taji kudi itama da different sarka dafkekiya ta zinari,tanata murmusawa abinta,


Kafin laasar sunyi shiga ukku ana laasar tabuga sabon wanka katuwar shadda dark purple taji uban aiki da white sarka tanata walainiya ba jimawa sega me pics akafara masu hotunan tarihi,


To andeyi taro an watse lpy bawani kida bawani tashin hankali,



Bayan 3 days sabeer yatafi Turkey dubo amininshi shida radiya ,


Sunje sun samu ana wanke masa kafar suka jira likitocin na fitowa ya shiga idanun fahad jawur saboda ciwo hakan behana yana ganin sabeer ba ya fara murmushi



 yace "wannan surprise din fa?"


Sabeer yayi dogon murmushi yace "nasone kaganni a sama nasan zakafi murna"


Fahad yace"I'm very happy ka zauna "


Sabeer dake bakin gadon yace "firstly de ya jikin naka?"

Yana kallon kafar da hannun,


Fahad yace "nagode wa Allah inata samun sauki ,seat plsss "


Sabeer yace"OK"ya zauna.


fahad yana kallonshi yace "duk ka sauya kullum u r adding weight kanajin dadinka nida ke daddy ko inata karewa"


Sabeer yace"zaka fara ko? Dukda baka lpy bazaka hakura ba ,ai munatare da radiya tana waje wurin Umma kasan nima nakusa zama dad fatouma nada ciki ai"


Fahad yace"masha Allah Allah yaraba lpy ba rabon najima inamaka gori"


Sabeer yayi dariya yace "mutane sun amshi account number naka nasan baka sani tunda baka tareda layinka ,nima de a hannuna inada kusan 30 millions da mutane suka bada nabaka "


Fahad yayi gajeren murmushi yace "thanks"


Sabeer yace"munyi magana da manager nifa I'm leaving there company tunda basu daukar kaddara nama fara neman aiki "


Fahad yayi murmushin takaici yace"me too ai don nariga nagama yanke shawaran dana koma zanmeda musu kayansu na kwashi nawa"


Sabeer yace"hakan shine dede su samu wasu wadanda sukafi mu we don't care"

Shigowar su Umma yasa su yin shiru suka zauna radiya ta gaidashi ya kalleta so daya ya amsa ta mishi ya jiki ,


Tunda ta shigo taji kamshin dakin be mata ba ,tai shiru tanata tara miyau abaki sabeer suna labari da fahad sama sama,amai ya taho mata ta dade baki tai toilet tana sheka aman mineral da tasha a jirgi ,


Saboda Umma dake wurin yasa sabeer betashi ba ,umma tabita tana mata sannu ,


Ta gama kakarin aman ta wanke baki tafito tana fitowa tana yamutsa fuska tai hanyar kofa zata fita,


Sabeer yana ta kallonta shiko fahad so daya ya kalleta ya kauda ido,


Umma tace mata "aah ina zaki ne? baku tashi tafiya ba"


Tana ya mutsa fuska tace "zanjirashi awaje"


Umma tace "ke kadai kizo ki zauna kinji kafin kutashi tafiya"


Radiya tace"idan na zauna amai zankara yi zuciya ta ketashi saboda kamshin dakin"


Umma ta saki murmushi tace"Ashe abun  arzikine to Allah yaraba lpy sabeer katashi kutafi kadawo kai daya"


Radiya ta fita batare da ta waigo ba,


Dadi yakashe sabeer yanata washe wa ,


Fahad na dariya ya mika mai hannu yace"congratulation fa duka kagama cika aiki kayi kokari"


Sabeer ya rufe baki yana dariya ,Umma tayi kamar bataji ba,


Yafita ya samu radiya zaune akan seat na kofar dakin yaje ya rungumeta yana godiya takatse shi tace"wai miye kasan de banda ciki ko last week nayi mense to miye na murna"


Ya bata fuska yace"ban yadda ba ai mata nayin alada da ciki kitaso muje muga likita"


Tace"hmmmm"tatashi yakamata suka tafi ganin likita,


Doctor ya tabbatar masu tanada ciki 3month,sabeer nata farin ciki da suka koma hotel rawar shoky yayi tayi tanata masa dariya,


Sannan ya zauna yace "kifadamin mekkso inbaki a matsayin gift?"


Ta turo baki tace"abinda kabawa fatouma mana"


Yayi dariya yace "banbata komi ba se ledar jini guda daya"


Radiya ta fashe da dariya ta leme kan bed tace"asamin tawa ledar jinin"


Yabita ya danne yana mata cakulkuli sunata dariya seda suka gaji suka sheme kan bed suna meda numfashi suna kallon juna suna sakin murmushi,


Sabeer yace"inasonki matata da halinki kinada kawaici fatouma tayi ciki ke bakida shi amma baki kishiba"


Radiya tai karamin murmushi tace"saboda me zan mata bakin ciki akan abinda Allah yabata ,kuma cikinka fa ne koba komi nima diyana ne ni murna kawai nayi maka"


Ya lumshe ido yace "nagode sosai me kukeso a matsayin gift?"


Tace"naji fatouma na complain motar ta tamata girma sannan ni inason ka sauyamun wata saboda tawan tadena burgeni"


Yace"angama kuma zan karamaku wata kyautar surprise ce se kunganta "


Tace"thanks"


Ya zaro ido ya dafe goshi yace "bankira gimbiya ba namanta shafff bari nakira amin fadan da aka saba"


Radiya tayi dariya tace"fatouma kenan"


Ya kirawo fatouma ta cika tai famm donme be kira ba tundazu kuma yanzu sundade da sauka,


Seda tai ringing biyu ta dauka murya dususu tace"meyasa kakira aida kabari se kundawo sannan "


Ya langwabe murya yace "ayya gimbiya kinsan dubiya mukazo seyanzu na samu kaina amin hakuri"


Ta rage murya tace "nima Ai ban lpyar yakamata kunaisa ni yakamata kafara nema "


Yace"to amin hakuri ya jikin"


Tace"lpy"suka danyi hira sukai bankwana radiya na zaune tana kallon ikon Allah  ita tana lallabawa shikuma yana lallabar wata,


Ya kalleta yace"toya na iya kinganni nakoma bawan Allah yazanyi tunda na kwaso masifaffa"


Kwanansu biyar suka dawo,



A bangaren su khalil ma dukkansu basu saniba Jamila ta kwasa seda yayi 2month Hjy tagane bata fadamata ba ta fadawa Khalil yayi ta murna harda biyawa Hjy umara dukda shi betaba leka saudi ba,


Seda cikin yafara motsi Jamila tafara hauka duka Khalil nada 9month ga ciki wata hudu taita kuka yayi rarrashin yayi magiyar takiyin shiru ya dauketa ya kaita gun Hjy Hjy taita bada hakuri sannan ta hakura,



Babies sunata wayo se kibarsu suke yi fahad kuma nata samun sauki,faseelat kuma nata shan gyara,


Bayan 70days aka sallami fahad domin ya wartsake da temakon Allah da adduar mahaifiya,


Ranaryafadawa faseelat gobe zasu dawo ranar kuma su Ummi suka meda ta gidanta aka gyara mata shi tasss ba zama tafara shirye shiryen tarbon angonta,


Ladidi na kula da yara ita kuma tana kitchen,


Tai dambun nama tai drinks domin wanshekare da wuri zasu sauka saboda yau da dare zasu taso,


Da asuba tatashi ta cigaba da gyara da hada abinciccika hardasu Umma kamar zatai hauka ga yara ga aiki,


12:00 ta gama ta shiga tai wanka tafito tazauna shafe shafe da murje murje tana ayyana rikitawar da zatai wa hero ,


Ta gama makeup tasaka riga da sket atamfa blue da fari da baki sun matukar amsarta tasha janbaki aka feshe da turare ,


Tasa anwa babies wanka na biyu tasa musu kaya suka fito falo suna kallo ,


Karfe 12:40suka sauka daddy yaje daukarsu har yayi hanyar gida fahad na sosa gemu yace "daddy afara kaini gida tukunna ita Umma bata da matsala"


Umma tai dariya tace"kai bama zakaiya hakurin muje kadan huta ba?"


Daddy ya juya ya dauki hanyar gidan fahad yace"da gaskiyar shi tunda yanada iyali can yakamata yafara sauka"


Umma tace "hmmmm"

Aitaga inda ake kula da mace da tana ganin daddy ne karshe ashe akwai Wanda yafishi,


Suna kaishi bakin gate ya fita ya leka ta window yace"Umma kugaida gida sena zo"


Suna dariya itada daddy suka tafi sunata labarin yadda yaran suke burgesu yadda suke nunawa juna soyayya,


Da sandarshi ya shiga yana cokana kafa kamar lokacin da akafara fita dashi tattaki ,yanata sakin murmushi,


Yana zuwa bakin kofa yafara knocking lantana tazo tabude ta gaidashi ya amsa yana murmushi ,


Faseelat batai tunanin shi bane ta ganshi ta mike tsaye tana ta washe baki tana murna tana niyyar zuwa ta rungumeshi taga yafara cokala kafa yana tahowa wurinta ,takoma ta zauna ta fasa kuka,


Fahad yadanyi murmushi ya karaso wurinta ya zauna kusa daita yameda ta kan cinyarshi tadora kai akadadarshi tanata yi,


 yace"menene kikewa kuka bakison gurgu ko?"


Ta dago tana harararshi tanajin haushin maganar tace "dama zaka tabayin tunanin haka? hero ba saboda kyanka nake zaune da kai ba inasonka ne saboda Allah ,ina kuka ne saboda yadda ka koma kana me kafa kadawo marar kafa shine nakema kuka bawani abu ba"


Yayi dariya yace "toki kwantar da hankalinki kafata ta dawo normal mijinki ba gurgu bane ,ina miki wasa ne dama nasan u most cry "


Ta kumbure fuska tatashi ta shige bedroom da gudu ,yabi bayanta yana dariya ,


Yana shiga ta haye saman bed tayi rufda ciki ita me fushi,


Yayi dariya yace "inason haka " yafara cire kaya ta juyo taga yana sabule wando tatashi zata fita dagudu ,ya rikota sunata dariya tace "ka sakeni tunda baka yarda da ni ba"


Ya dora hannu saman kanta yana shafawa yace "ni naisa wlh wasa kawai nakeyi inason naga in zaki kuka I trust ur love wlh  "


Ta turo baki tace"inanan ina shirin welcoming mijina kai kuma kana can kana tsara yarda zanyi kuka"


Yace "I'm sorry plsss" ya juyo daita suna fuskantar juna sunata kallon juna suna sakin murmushi cikin rada yace"show me how much u missed me kinata cewa u miss my" ya Dora hannunta akan joystick dinshi,


Ta rufe ido tana murmushi tace "I want to see that from u too"


Yace"OK let me show you "


Yafara un zipping rigarta yacireta ya wurgar going to sket ya cire shi and the pant sannan ya dawo sama wurin happinesses of his life her breast ya cire bra din sun kara cika sosai fin baya ,


A rude yafara murzarsu yana kai mata kisss ta koina , ta rikice tana meda mishi martani ya sungumeta yameda kan bed suka cigaba da rikita juna,


Ya kwantar daita yafara sucking dinta abunka game shayarwa sega ruwa suna fitowa a duka 2 breast din ta danne kan daya da hannu shiko yarike gudan yanata zuka ,


Jin abun ba na tsayawa bane tace"kai!!!!  hero zaka shanye masu abincifa "


Tafara janye kanshi ya dan ciro yace "plsss let me akwai dadi sosai"


Tana dariya tace "to su suci me kai kuwa ga abinci can najiranka"


Yace"I don't want the food kibarni da wannan suma zasu samu"


Faseelat tana dariya  tace "zaka sa nadena cire brezia ko zamuyi sex"


Yayi dariya yace "noo nabari bari naje nasha na can tunda shi is mine only"


Ya koma under yacigaba da sucking HQ nata,


Sun rikita juna sunyi kukan dadi sunyi na farin ciki suka shiga toilet sukayi wanka sannan suka fito ita ta sauya masa kaya tasaka yar gownt suka fito dining ,


Har tafara bashi abinci yatuna da babies ummansu duk tasa ya manta yace "ummuna kinga kin rikita ni har na manta da babies dina "


Tai dariya tace"yanzu kagama cin abinci sannan kagansu suna wurin nanny"


Yace "bahaka naso ba "


Ya cigaba da cin abincinsa seda yayi natt sannan sukaje dakinsu nanny tafito tabasu wuri ya rika daukarsu one by one yana masu kissss ,faseelat nata murmushi tanata kallonshi ya dago kai yace mata "ummuna kiniya haihuwa kiniya reno dubarsu tubarkalla sunata girma suna kara kyau"


Tai murmushi kawai tanata kallonshi da burgewa,


Ya kalli agogo ya ajiye Abdul ya tashi tsaye tace "ina zaka ? Ya kamata ka zauna damu wlh muna kewar ka"


Yace "yanzu zan dawo bada jimawa ba zanje naga mommy tana can tanason ganina zanje ganin bro sabeer shima"


Faseelat ta kwabe fuska yayi murmushi ya mata Kiss's yace "sena dawo"


Ya fita hankalin na wurin mommy,


Agidan mommy yaran duk suna school se 4 ko 6 zasu dawo,


Tana kwance ta tuna da akwatin kudin da ko kallonshi batayi duk kwanakin nan  ,


Ta tashi ta daukoshi ta bude tafara kidaya bandir din domin tasan yawansu ta kuma boyesu sosai don dawowar fahad,


Tana cikin kilgawa Allah ya koro tutu cikin cikinta ,ta tashi ta wuce toilet,


Fahad yana shigowa falon wayam yanata murna yana kwalawa mommy kira ya haye step yana kiranta,


Tana toilet taji yana hawowa ko tsarki bata tsaya yi ba ta tashi ta fito dasauri,


Sede is too late don har ya shigo da mommy bakinshi fuskarshi dauke da faraa ganin jikkar gabanshi yasa fuskar takoma ja faraar ta gushe,yanata kallon jikkar da kudin da ke waje da ciki,


Mommy ma abinda take kallo kenan tana hawaye tai sauri takoma toilet tana kukan nadama,


Fahad kam be yarda ba yakarasa wurin akwatin ya dauki one bundle ya jujjuya idonshi jawur jikinshi na rawa,

Tabbas kudinne to ina mommy ta samu? se yafara tuna ranar yana gidan aka kirashi akamai maganar kudin this means mommy ta turamai arm robbers'


Ya juya ya kalli toilet din yana juyo kukan mommy dake ciki,


Kafafunshi na rawa yaje bakin toilet din yana bugawa da karfi yana cewa "open the door plsss, mommy come out kice u r not the one plsss come and say I'm dreaming"


Mommy na ciki tana ta kuka zuciyarta na ciwo,she feel dama ace ta mutu before wannan rana,


Ya zame kasa ya hade kai da gwiwa yana kuka me cin rai yace"why you did this to me mommy? if u want the money why u don't ask me wlh zaniya baki duka abinda na mallaka but u choose to send gang to my house what of sun ketawa matata haddi sun kashe megadi sun kashe polices duk saboda dalilinki da yanzu na rasa kafa saboda ke mommy me namiki?what I did to you that I deserve all this from u?"


Mommy tana ta kuka ya tashi yana kuka yafita gidan zuciyarshi nata ciwo ,


Tun a mota yafara aman jini be damuba ya nufi gida ,


Ya fito dakyar dafe da zuciyarshi ya shiga ciki yana layi ,


Faseelat na bedroom tana sauya bedsheet yashigo yafada kan bed din yana tari,


Faseelat tayi kanshi  tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!!!hero meya sameka meya faru ?wayyo Allah na"


Yana ta tari jini na fitowa a baki da hanci hannunshi dafe da heart dinshi,numfashin shi yafara barin jikinshi,




Post a Comment

0 Comments