TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

RAGON MIJI page 27-28

 RAGON MIJI


*PAGE2⃣7⃣*



*this page is for sayyada nahaja one love*💓


Cikin hanzari ta shige kitchen tafara hadawa oga khalil tuwon masara miyar kubewa, wlh khalil bagidaje ne na karshe wai bayason tuwon semo wai dandanan yakejin yunwa in yaci shi , cikin sauri take komi ta Gama ta samu ta gyara jikinta dan dukda baa yabawa se tayi abunta tai kwas kafin ya dawo amma ba yabo ba ko dan kiss dinnan, 


Maman amira nashiga gida tai parking ,tana fitowa taga motar fahad alamun ya dawo kenan ta tsuke fuska ta shiga gidan, 


Yana zaune kan kujera yana latsa laptop ta shigo ko kallonshi ba tai ba tai hanyar upstair tana zumbure zumbure, ya dago ya kalleta yatashi yabi bayanta, tana shiga bedroom yana shigowa ta daga hannu da niyyar yaye gyalen jikinta taji ya rungumota ta baya tareda sakala hannayenshi ya zagaye ta, ta turo baki tafara janye mashi hannu dan ya saketa, memakon ya saketa se yayi sama daita kamar yar baby har saman bed (amfanin ramar kenan😜)

Ya bi ya mata rumfa tana meda numfashi tace "ka kyaleni fahad "


ya na binta da mayen kallo yace "duk fushinne? I'm sorry for what  I did "cikin zazzakar muryar sa. 


tabata fuska hawaye suka fara zubo mata ya dagata yana cewa"oh my God "ya tashi zaune ya jawota ya rungume kan cinyarsa ya dago fuskarta yace "please my cutie stop this crying i made a mistake pls forgive me "


Hawayen na cigaba da gangarowa tace "se yaushe ne zakabar duka na fahad? I'm amira mom ba yadda zaai na cutar  da ita, amma se karika duka na saboda ita, wai yaya yaushe zakadena duka na akan small abu? I'm tired "


Yasaka harshe yana lashe hawayen dake zubomata yace "I'm sorry baby I apologize kiyi hakuri nasan kina hakuri amma kema yakamata ki kula mana dazun fa kina bata ruwa ne in haste har kika sa ta kware amma de kiyi hakuri kinji? "


Tai shiru tana ajiyar heart ya meda bakinshi yayi kissing kuncinta yace "thanks my love shiyasa nakeson ki innayi laifi nabada hakuri anayi i so much love you "


Ta saki dan karamin murmushi yace "daga ina kike nazo a sani a microwave na tarar bakinan dole na matse desire na "


Ta dora hannu tana shafa styling sajen shi tace "kawata ce tazo shine nai dropping dinta gida "


Yana lumshe ido saboda jindadin abunda take Mai, yace "meyasa kikafita da wannan dressing din ?"


Tace "haba yaya acikin mota fa nike kuma ban fita ba ina ajiyeta na dawo "


Ya lumshe ido ya bude dukda shi be cika magana akan komi ba amma wani lokaci dole yake wa maman amira saboda she's careless girl,


Ya kawar da maganar yace "alright yanzu nide i need you i want to see me flying on the cloud "


ta saki murmushi tana turo gaba "baka gajiya my heart desire kowane lokaci u r in need "


Ya dora hannu kan breast dinta yana cewa "why i would be tired ? being with u make me feel like no one is lucky like me "


Yasa hannu yafara jan zif din rigarta tace "i love you so much "


Yace "love you too dear "


yana sauke rigar kan kugunta ya cire bra din ya wurgar yafara sucking breast dinta  ,don ba abinda yafiso jikin mace irin breast da kugu. 


Tuni suka cigaba da faranta wa junansu rai seda yayi romancing dinta sosai sannan ya kwantar daita a bed, shi yafison yin sex a tsaye, ya jawota gab bakin bed kafafunta kan hannunshi shi kuma yana tsaye Yana .......


It took him like 15 minutes sannan yayi release ya koma suka cigaba da romancing juna ya kara yi amma a zaune wannan karon, bayan 10 minutes yayi release still going for third turn, the problem is ita aisha some times a romance kawai tayi release, shikenan kuma bata jin new feeling a time din, shi kuma gashi ga yadda yake haka take kokari dashi, 


seda ya kara one more round doing sex with her a kwance sannan ya kyaleta ya jawota ya rungume abarshi yanajin sonta nakara mamaye illahirin jikinshi can ciki ciki yace "I have enjoyed your honey u r getting sweeter every day, i love you honey"

Ya sumbaci gashin kanta ya cigaba da shafashi, 


tai tsit ta kara shige mai har bacci ya dauketa,  ya gyara mata kwanciya akan kirjinshi yana jin tausayinta don wani lokaci ba wetness a jikinta gata a tsuke tanajin zafi sosai inyafara sex daita bfor wurin ya bude. 


Ya kara sumbatar wuyanta tareda meda kanshi kan filo ya rumtse ido.



Ko kafin khalil ya dawo faseelat tai wanka tasha gayu tana zaune tana karatun kurani da yazame mata jiki duk bayan sallar Maghreb se tayi ,ya shigo dakin ,ya zube kan kujera tareda fadin "wai Allah "


Seda takai aya sannan ta dago ta kalleshi tace "sannu da zuwa "


Yace "yawwa ya gidan? "


Tace "lpya lau, "tatashi ta dauko mishi abincinshi ta ajiye mishi, 


yace "yawwa "ya tashi ya wanko hannu yazo ya zauna yana zabga loma, 


Faseelat tai kasa k'e tana kallonshi can zuwa ya kai loma yace "faseelat wai aina kika koyo tuwo "


Tana mishi kallon raini tace "awajen hajiyarku mana "


Yayi dariya "aida kin iya irin tuwon hjya da se na rika baki kyauta"


tajuya taja tsaki kasa kasa, ya cinye abinshi Tass ya fita, 


tana zaune sede taji tangarararan, kwam "marfin tukunya ya fadi taja tsoki a fili ta shige bedroom, wai kurum se yarika mata bincike ko sanwa take sede taji anbude tukunya ko tazo ta sami marfi bayadda tabari ba, shegen bin kwakkwafin tsiya, yanzu zuwa yayi yaga yawan abincin dake kitchen din, 


tana zare bra din jikinta tace "aikin banza kawai waini haka zankare yar I love you dinnan ma sede nagani a film kullum sede in ta kunsar kayan haushi,"

Ta daga kai sama ya Allah ka kawomin dauki ga baiwar ka na neman taimako. "


Har zata kwanta ta fasa ta fita falon yagama kulle kofa ya shigo tace "khalil dubi tsarabar da kawartawa tayomin "


ya amshi wayar ya Jujjuya yace "ita kawar taki ta baki? "


tace "eh "


ya mika mata wayar yace "tayi kyau "yawuce ciki, 


Tabishi da kallon haushi abinda ma zece kenan, 


Ya yo wankan shi yazo ya kwanta, tashigo ta ajiye wayar ta shiga toilet tayo bawali ta zo ta kwanta ta bashi baya, 


kamar yana jira yakawo hannu yana latsa mata duwais🙈


cikin ranta tace "dama nace seya tabashi Nifa nafara gajiya da wanga iskanci na tabamin duwais, ko ina cikin aiki inde zan bi gefenshi se yakaimin tafka haka kurum wlh nafara gajiya "


Da dubara takara matsawa can karshen gadon, yabita yakara dora hannu akan duwais din, ah khalil fa ansamu promotion yanzu abun yazama jiki baya kyarma in ya zo tabata lol, 


faseelat gabanta yafadi tau yau jarabar ta motsa kenan, yau ba baccin tsiyar zaaiba, laguda ta zaai abarta da hauka, tai wuf ta tashi zaune ta dafe cikinta tafara matso kukan karya gwara de ta rufawa kanta asiri tasamu tai baccin ta lpya lau, 


yayi sauri ya tashi zaune with total care ya dafata yana tambayar "cikinne? "

RAGON MIJI



2⃣8⃣





*kamar yanda nai alkawari ga wasu magunguna na samo muku names dinsu zan rubuta na bature a nan sama akwai kuma na itace  wadanda zaki iya hadawa a gida, bayan kungama shan karatu zakugansu karshen page Nagode muku*


*here are some, max man, tiger king(tablet), max sex, revive, boosta man, qurratul rijal gahwa(coffee), man power,*

*Big boy soap, gold fly,,here are some kuma inna kara samun wasu zakugansu a next page*







*bismillahirrahmanirrahim*


*(so whosoever does a good equal to the weight of an atom shall see it, and whosoever does evil equal to the weight of  an atom shall see it)*





Ta daga kai tana matso hawaye nan da nan ya rikice ya jawota jikinshi yana mata sannu tana yarfa hannu take daga mishi kai, bawan Allah se yamutsa fuska yake donji yake kamar shi ke ciwon, yace "faseelat bakiji tun yaushe nake cewa muje asibity kin ki "


Tai shiru ya janyeta ya tashi dasauri ya fita, faseelat tace "Allah yasa ba ruwan miyon zaaimin ba abani nasha don dole na, tofi da ko sau daya akayi aciki yayi amma kaita jibga miyau ciki, kai Allah ya gyaramin kai khalil"


Tana rufe baki ya shigo yana sauri da cup a hannu tofinnan de zaayi, ta cigaba da yarfa hannu tana matse ciki ya zauna ya tofa mata adduoi ya bata ta rumtse ido ta shanye yace "sannu "yana jawota jikinshi ya daga rigar baccin ya debo sauran ruwan yana shafa mata aciki, yanayi yanabin cinyoyinta da kallo dan doguwar riga ce jikinta, daga shafa magani ya zarce yana shashshafa cinyoyin zuwa cikinta, tana jin haka ta kara damke ciki tace "wayyo Allah na"


Yace "sannu Allah ze baki lpya "amma de bedena shashshafatan ba yanayi yana mika, faseelat taja tsoki a ranta yo miye amfanin karyar ciwon da take? 


Ta yunkura ta tashi zaune tana yamutsa fuska tace "ya dena ciwon ma "


Yayi doguwar mika yace "to alhamdullillah mu kwanta to "


Ta matsa can nesa ta kwanta yayi dariya wato gudunshi take? ya kara matsawa kusa daita ya dora mata hannu tai shiru tana kallon sarautar Allah,  kamar baze lagude tan ba har tafara bacci taji yanayin abinda ya saba, dole ta Hakura yayita bidirinshi, tunda safe ta aika aka siyo mata lemon makwabta taita sha don a wahale ta kwana. 



Haka suka cigaba da zaman faseelat tanajin matukar kunya ta tunkari khalil da maganar bata gamsuwa dashi, duk randa yayi abinshi ita kuma tunda safe zata fara shan lemu, wani lokaci cikin daren ma, 


Tuni tabawa ishak tsohuwar wayarta ta cigaba da amfani da iPhone 7 dinta bata da aiki se taci gayu taita daukar pic, 


Kwanakin baya maman amira takawo mata ziyara, tai kusan awa 5 gidan faseelat suka sha labarinsu ana raha don sunkara muguwar shakuwa, amira kan cewa tai abarta wurin faseelat dakyar suka tafi .



Yau faseelat tunda safe takejin jikinta ba dadi, tanajin kan ta very week sannan cikin ta kamar ana hura mata wuta aciki, ga kasusuwanta jitake kamar ana daddatsasu da karfin hali irin nata ta fara hadawa khalil abincin rana, ta samu ta dafa mishi shinkafa da wake da kyar tagama ta koma daki tashige cikin blanket baa jimaba jikinta ya dau zafi sosai tana ta makyarkyata, 


Karfe 3saura  khalil ya dawo daga shago Don cin abinci,


Ya shiga yayi sallama bega faseelat falo ba ga kulolin abinci nan ajere, se yayi tunanin ko tana bacci ya zauna ya jawo plate yacika cikinshi yayi hamdala sannan ya tashi don komawa shago, har ya tafi ya juyo, ya Shiga bedroom dinsu, 


can ya hango faseelat dukunkune tana nishi a hankali, dasauri ya isa bakin gadon ya dago kanta ya janye blanket din yaji jikinta rau , cikin tashin hankali yace "innalillahi wainna ilaihi rajiun faseelat me ya sameki "yayi maganar da karfi, faseelat ko magana bata iyayi harta lebonta rawa suke ,


Nantake jikinshi yafara rawa saboda tsoro kamar ze kuka yace "zaki iya tafiya kuwa mutafi asibity?"


Ta daga kai tana kara dukunkunewa jikinshi yace "kiyi hakuri faseelat zakisamu lpy bari na dauko maki hijab mutafi hospital "


Cikin tausayi ya ajiye kanta ya dauko mata hijab ya tada ta zaune yasaka mata ya tallabo ta ta mike tsaye kanta kan kafadarshi jikinta jingine da nashi suka fita waje, tasamu dakyar d temakonshi ta hau mashin suka tafi wata prvt hospital me suna annur, 


da yake prvt ce ba layi suna siyan kati suka Shiga wurin likita, likitan ya mata tambayoyi akai mata tests, suka fita jiran results bayan 30mnt likita ya kira su yana kallon khalil yace "ta kamu da typhoid, da malaria, yanzu zan rubuta muku drugs kuje kusiya, Allah ya bata lpy "


Khalil yace "amin "itakam lumshe ido kawai take don itakadai tasan yadda takeji, doc ya Rubuta masu maganin suka fita, khalil rike daita, 


Acikin asibitin suka siyi drugs sannan suka tafi suna isa gida ta leme kan center carpet yaje ya dauko pure water yazo ya balli drugs din yace "faseelat tashi kisha maganin "


tai shiru ya sa hannu ya dagota ta bude baki ya zuba maganin ya dora mata ruwa tana gama sha ta fara sheka mishi amai ajiki, idanunshi cike da hawaye ya ke mata sannu tana gama aman takoma ta kwanta tana meda numfashi, khalil ya tashi ya canzo kayan jikinshi yazo ya gyara wurin itama ya canza mata kayan jikinta ya tallabeta zuwa kan gado ta kwanta ya mata lullubi ya fita yakwashi kayan ya wanke su tasss ya shanya, ya dawo ya zauna kusa daita ya buga tagumi, 


Tana kwancen bacci ya dauketa ,shi ko bebar wurinba seda akai kiran Maghreb ya tafi masallaci. 



Har wansafe tana kwance taki cin komi se ruwa kawai takesha data sha ta amayar, karfe 9 yafita daga gidan yaje makaranta ya dauki excuse dan kula daita, daga nan yawuce gidan hjya, 


Bayan Sun gaisa tace "yau ba school dinne naganka yanzu? "


Yace "akwai faseelat ce bata lpya shiyasa banje ba "


Tace "miyasameta ne? Kuma saboda bata lpya seka ki zuwa aiki? "


Ya marairaice fuska "hjya wlh jikin yayi tsanani jiya seda mukaje asibity likita yace typhoid da malaria ne "


Hjya ta tabe baki tace "Allah yabata lpya "


yace "amin akwai abinci ne? Dama so nake ince zan rika zuwa ina amsar abinci "


Tace "to yayi ga abinci can kaje ka dauka "


Ya tashi ya fita, koda yakaima faseelat abincinma bata ci ba se yoghout da ya siya mata kan hanya tasha, 


Bayan 2 days faseelat tai wata muguwar rama tai fesss harwani yellow tayi, saboda masassara tasha mata jini sosai, 


Khalil ya dan fita ya anso masu abinci don tunda tafara rashin lpyar shike jinyarta ya mata wanki dama can yana mata wani lokaci, ya kaita toilet ta dan watsa ruwa, kwatsam sega ishak yazo gidan yazo ya sameta sheme tsakar gida kan katifa, hankalinshi ya tashi yaje kusa daita yana tambayarta "yaya bakida lpy me yasameki? "


Dago ido kawai tayi ta kalleshi batace komi ba sosai takejin jiki, 


Hankali tashe ya ciro wayarshi ya kira ummi ringing biyu ummi ta daga tace "yaakayi ne ko faseelat din batanan?



a tsorace yace "ummi Yaya bata lpya  sosai bakiga duk yadda ta rame ba, ummi inajin ma batada jini don bakiga yadda jikinta da idanunta yadda sukai yellow ba,"


Ummi tace "subhanallahi bata wayar "


yace "ummi bata magana "


Tace "kace ciwon yayi tsanani kenan to kajirani gani nan zuwa yanzu "kokadan ummi batada hakuri game da rashin lpyar diyanta dandanan take rudewa, tana ajiye wayar tace "itakuma faseelat nata cikin me laulayi ne kenan ai gwara ta dawo gida tai renonshi inta samu ya girma ta koma "ta jawo wayar ta kira hjya saratu, bayan sungaisa ummi tace "dama yanzu ishak yaje gidan faseelat kai mata sako seya tarar bata lpya sosai don yace min ko magana bata iyawa shine nace ai gwara ta dawo gida tai renon cikin kafin ya girma "


Hjya tace "khalil ya fadamin bata lpya amma befadamin abun yayi worse ba, to insha Allah yanzu zan kirashi ya medota gida, dan sunje asibity likitan yace typhoid ce "


ummi tace "base ya kawota ba yanzu zanje na daukota "


hjya tace "to bakomi shima kila yanzu yana gidan dan yanzu ya fita daganan Allah yabata lpy "


Ummi tace "amin Nagode "


ta kashe kiran dasauri tasaka hijab tafita se kan hanyane ma tafadawa abbansu faseelat din, 


Tana zuwa ta shige gidan, faseelat na ganinta ta fashe da kuka, ummi tace "sannu faseelat tashi mutafi gida, sannu kinajin jiki "


Ummi da ishak suka kamata ta mike ummi ta dauko mata hijab suka fita ishak ya taro masu napep suka bar unguwar, 

Basu dade da tafiya ba khalil ya iso kofar gidan dama ya biya siyo mata yar kaza ce ko taci, 


Yayi mamaki ganin gidan kulle ya bude ya shiga wayam ba faseelat ya rike kugu yana zare ido.

Post a Comment

0 Comments