TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

RAGON MIJI page 35-36

 RAGON MIJI


*hakika ina cikin farinciki, na tabbatar ana so na anayi dani, jiya naga dubban comments da wanda ma banganiba, kowa nata fadin raayinshi da hangenshi, ga ruwan adduoi da na sha nida yarana, ina godiya Sosai Allah yabar soyayya*






Cikin zafin rai yabi bayanta ya sha gabanta da mashin tai tsaye ta rike kugu da hannu daya, 


Cikin dauriya da fin karfin zuciya yace "ki hau muje gidan ummin"


Tana mishi kallon up and down tace "kayi hanyar ka daban inyi tawa, bana bukatar ka kaini kaji ko dan hjya "


Ta zagaye shi Tawuce ya rumtse ido idanunshi tuni sukai ja sede baze iya bari tayi doguwar tafiya a kafa ba , ya kara danne zuciyar yabi bayanta yakara shan gabanta ,ta game fuska tana kallonshi tace "malan khalil kafara takura ni nace katafiyar ka, aa ko ana dole ne?"


Cikin muryar rarrashi yace "kiyi hakuri ki hau muje kalli titin nan ba abin hawa doguwar tafiya zaki sosai "


Ta wurga mishi harara "to ina ruwanka? Nace karabu dani "


Yace, "Dan Allah ki hau mutafi "


Taja tsoki ta hau babur din tana cewa "ande ji haushi ba zuciya ko kadan kare yariga ya lashe"


Yana jinta yayi kamar be ji taba ya juya yakama hanyar gidan ummi, 


Yana zuwa ta sauka ta shige, yayi parking ya kutsa kai shima, 


Tana shiga ta yaye hijab" ummi ga khalil nan shigowa fa "



Ummi tace "to bari in dauko hijab dita, "



Khalil yayi sallama ya shiga har cikin daki ummi ta shiga ciki suka gaisa da yatashi tafiya ya aje mata bandir na 50 yace abawa yara, 


Ummi tace "to angode sosai Allah yakara budi, aitade hakuri shi zaman aure dole seda hakuri da kai zuciya nesa Allah yabaku zuria dayyiba "


Yace "amin "yanata sadda kai maganar ummi ta dan ragemishi zafin da yakeji kamar tasan tsiyar da faseelat ke shukawa a cikin gidan ,ya tashi ya fita, faseelat se wurga mishi harara takeyi beko damuba ya Saki murmushi yace "ki shirya 6pm zanzo na daukeki "be jira amsar ta ba ya fita. 



Shikadai yaje gidan hjya bayan sungaisa take tambayarshi faseelat yace"ai tana gida tundazu "


Hjya tai shiru ta cigaba da hidimunta, tunda yazo ya zauna yaketa sake-sake da tunani, wai miyake damun faseelat ne yau kusan kwana goma sha basa kwana daki daya, ba magana me dadi, batayin duk wani abu da tasaba yi, yayi shiru yana nazari, seya tuna last maganar su datake mashi korafi akan sex, tunanin shi da kwakwalwarshi ya tsaya nan, se kuma ya cigaba da neman mafita, akarshe yayanke shawarar zuwa wajen masu man power na Islamic, yana cikin tunanin hjya tashigo cikin dakin so biyu kenan tana giftashi be sani ba har tazo kusa dashi tana kiran" kai!kai ! "amma bejiba seda ta dafashi ya dago ta tsuramishi ido tace "wai lpy kake? Dukkabi ka rame kafita hayyacinka mike faruwane? "


Yace "bakomi hjya azumine ya medani haka "


tana mai wani irin kallo tace "to yayi tunda bakaso naji damuwarka sede inaso ka kwantar da hankalinka, banison ka shiga wani hali na rasa mahaifinka baniso na rasa ka ,"


Yace "hjya bawani abufa, Ki kwantar da hankalinki "


Tace "Allah yasa "tana kara karemishi kallo, 


Yadan kara zama ya tashi yafita be zame ko inaba se alhayat Islamic center, yaje ya siyi kati kasancewar salla ce ba layi yashiga gun malamin, ya mishi bayani a kunyace, malamin  yarubuta mashi magugunan sa karfi na maza, khalil ya siya ya nufi gida ya dauki biyu ya shanye su tass yayi kwance yana ta tunani abin duniya duk ya dameshi, 


Karfe shidda yaje ya dauko faseelat tunda ya daukota  batace uffan ba, saboda itama ummi seda tai mata tata yar nasihar, 


Yana ajiyeta yawuce masjid ita kuma ta shige gida, kusan karfe 7: 30 fahad yakirata sukai ta fira har isha, shi ko khalil a daddafe yayi salla ya taho gida saboda yadda yaji yana ta samun erection, 


Ko da yazo betsaya shigo da mashin ba ya shiga gida, sam faseelat batasan ya shigoba, sunata firar soyayyar su da fahad, 


Tunda khalil yashiga dakin yaji wayar da take tana ta noke murya tana shagwaba da duk wani abu da zeja hankalin namiji, hankalinshi ya tashi, kafafuwansa na kyarma ya samu kujera ya zauna ya dafe kai da hannu biyu, yana tunani "meyasa? Meyasa faseelat takeso ta lalata rayuwar aurensu? meyasa takeso ta jefa kanta a  cikin halaka? "


Tunanin shi ne yakatse jin sautin kisses dinta ,ya mike tsaye yana kyarma, 


faseelat nakiran "good night have a sweet dreams "


Khalil yashigo tai sauri ta kashe kiran ta mike tsaye tana raba ido dan bataji shigowar shiba, 


Tana ta sadda kai shiko ya tsaya yana kallonta, da wani yabashi labari baze taba yarda ba wai faseelat dinshi ce ke fira da wani, 


Ya samu dakyar yace "faseelat kinaso kigama da duniya lpya ko? da aure na akanki kike waya da wani kato "


Faseelat ta juyo dasauri ta daga mishi hannu "hehehee,karka kara cewa fahad dina kato kaine de babban katon bashi ba "

Ta rika murguda baki, 


Ranshi ya baci sosai, batai tsammani ba taji ya tura ta kan bed  yabi bayanta ya fara kokarin cire mata riga suka cigaba da kokawa har ya janye rigar ya danne mata hannuwa ya fara bin jikinta da kisses ,tana ta kuka tana kokarin janye hannuwanta, ko minti daya be dauka ba yayi hanyar shigarta ,abun mamakin shine yanajin shaawar beyi release ba amma yana zuwa shigarta yaji abar ta kwanta, he was very surprised, ganin baze iya ba yasa yatsa yafara kokarin yiwa kanshi hanya don yau yakudurci se yayi sex daita, 


Faseelat sede taji yatsa na neman shigarta a tsorace ta kurma ihu yasa hannu ya toshe bakin tadage cincin karfinta ta gartsa mashi cizo, yayi sauri ya dagata yana duban hannun yana nishi, ita ko taja gefe guda tana kuka tana fadin "Allah yaisa, banyafe ba mugu azzalumi, daniska "ta cigaba da kukanta yana samu zafin cizon ya rage ya mika hannu ze kara kamota ta tashi da gudu ta shige toilet 

Tana cigaba da kuka tana Allah yaisanta bata yakeba. 


Yayi kwance yana tunanin lamarinshi yanzu haka ga abar a mike, to me yahana ya shigeta? Yanata tunani ,


itako tana toilet tana cigaba da bankomai Allah yaisa, dukda shi masoyin bacci ne amma bacci beyi gigin daukarsa ba saboda tashin hankalinda yake ciki, itama tana cikin toilet tana kuka saboda yunkurin rabata da virgin dinta da yayi wanda yanzu burinta be wuce takaishi ga fahad ba. 


Har sha biyu bata fito ba ya tashi yaje bakin kofar toilet din Yana kwankwasawa "kifito faseelat dare ne fa kina cikin toilet for many hours ki fito plsss baabunda zanmiki "


tana jingine da kofar tace "baza a fito ba din mugu azzalumi kawai "


Yace "eh naji kifito bazan miki komi ba, kinsan fa toilet matattarar iska ce "


Tace "yo ba kwara iskan ba da mugun abinda kakeson yimin dan zalunci "


Yace "kifito plsss OK tunda bazaki fito ba ni natafi dakina acan zan kwana kifito ni natafi "ya juya yabar dakin, 


Seda taji tsit sannan tafito dasauri ta sakawa dakin kuba, ta koma taita rizgar kuka saboda ita kanta tasan abinda take badede bane amma takasa hakura wanda yanzu bama zata iya kwana daya ba batare da jin muryar fahad ba, 



Khalil dakyar bacci ya daukeshi batare da yagano abinda ke damunshi ba, itama faseelat dakyar tai bacci, 


Da safe har karfe 8 faseelat bata fito ba gashi yanason fita shago, yaje yana kwankwasa mata, seda ya dade yanayi sannan ta tashi tana zumburo baki tazo ta bude tana mishi kallon tsana,


Batare da yadamu da kallon da takeyi mishi ba yace "ki sauri kihada min break fast nayi late "yawuce cikin dakin 


Ta tabe baki tai hanyar kitchen, dukda yace yana sauri seta tsiri yin danwake, kuma it take much time, har ya shirya ya zauna jiranta, se kusan 9 saura kwata takawomishi abincin ta dangwarar da plate din Kasa ya dauka yana girgiza kai, don shi dakanshi ke tausayin kanshi, yafara cin abincin, 


Tana ta yan gyare gyarenta, tana waiwayowa taga khalil yana cin abincin yana bata fuska yana karkace baki irin ba dadin nan, 


Beyi aune ba yaji ta wafce plate din, ya kalleta yace "bani plate dinnan faseelat"


tace "anki abaka ni zaka raina wa hankali insha wuya inmaka girki kazo kanaci kamar yadda jaki keci to kaGama cin abinci na wlh daga yau kanemi wurin cin abinci ko karika shiga kitchen da kanka ka girka "


Yatsura mata ido yana memeta jaki,can yace "faseelat nine jakin? "


Tai dariyar rainin hankali tace "ai gwara jakin ma da kai "


Tai waje ta zubda abincin a dustbin dama dan tayi tsiya tai girkin ba dadi, ta dawo ta dora plate din kan cinyarshi tace "kakai shi kitchen alaramma "ta shige daki yayi galala da baki yana kallonta, ya ajiye plate din yatashi yabar gidan gabadaya, 






tagama abubuwan da take tai wanka ta sanya wata yellow din gownt tana zaunawa kan mirror fahad ya kira ta ,abun mamakin shine video call ne ba kamar yanda suka saba ba, batare da wani laakari da ko dankwali babu kanta ba ta dauka ta ajiye wayar setin ta, 


Dukansu kallon juna sukarika yi ba wanda yace uffan shi yana zaune akan wata resting chair ne yana sanye da armless riga ,yanata aika mata da kallon love, 


ya kure ta da ido yana kallonta especially her boob's and her beautiful face and hair, tayi matukar yin kyau, 


Can zuwa ya daure yace "hi! "


Tai murmushi tana gyara gashin kanta da ya jike ya zubo kan fuskarta sannan tace "hi "



Ya cigaba da kallonta tai murmushi ganin be magana ba tace "kayi kyau sosai "


Ya danyi dariya "kinga na kiraki video call ko? "


Tadaga kai tana sunna kai tana mai wani irin kallo 


Yace "nakasa hakura ne har nadawo naganki, inason ganin motsin kyawawan lips dinki da ganin ur beautiful body shiyasa na kira I hop banyi laifi ba? "


Tace "laifi? Ai baka laifi "


yayi murmushi "kinyi kyau sosai, se yanxu nasamu natsuwa dana ganki "


Tai dariya tace "thank you "


Yace "kinsan me? "


Tace "a, a sekafada "


Yace "jibi zamu dawo Nigeria "


Ta zaro ido tana jindadi tace "wow im

Very happy to hear that "


Yace "and I want to meet you on that day"


Ta dan rage faraar ta don batasan ko aina zasu haduba, 


Seyaga duk ta sauya yace "bakiji dadi ba? "


Tai dariya tace "I'm very happy mana, that I will meet my handsome "


Yace "good yanzu what do you want me to buy  for you ?"


Tana murmushi tace "everything kasan komi abunso ne aguna inde daga gareka ya fito "


Yanata kallon yanda take motsa lip dinta yace "I like ur lip "


Tai murmushi "can I have a good kiss from you? "


Tai dariya tana bin lip's dinshi da kallo   tace "where? "


Bece komi ba yadora yatsa a lip dinshi, 


Ta dan sunkuyar da kai kasa yace "plss mana I'm watching"


Ta dago tai kiss me sauti ta hura masa tana rufe fuska,


ya dafe zuciya tare da fadin "ashsh "


tai ta dariya yana kallonta ko kiftawa babu yace "I love you faseelat "


Tai tsit tanajin dadi namata yawo koina, 


Ahankali tace "love you too dear "



yayi murmushi tareda fadin "bye "


Bata iya bashi amsa ba se yatsunta biyu da ta motsa alamun bye, yakashe kiran, 

faseelat tai zaune gun tana tunanin ta yadda zasuyi su hadu daga karshe taja tsoki, tace "kawai anan ze sameni se me? "🤷🏻‍♀



Haka akai 2 days dinnan faseelat batawa khalil girki in ma ya dafa seta dauke ta cinye koba dadi dan kawai yaji haushi, 

Kuma kullum se sunyi video call da fahad ba so daya ba biyu ba dan dukkansu jindadin ganin juna sukeyi duk Sun dimauce dukansu, 



Kafin ranar da zasu dawo faseelat tasha dilka ta kara kilewa ya fadamata 11am zasu sauka zezo wurinta da marece se dadi takeji kamar ta rafka ihu, 



11 am su maman amira suka sauka Nigeria, suna makale da juna as usual suka isa gida sukai wanka suka fita zuwa dauko amira dan daddinta kullum cikin fadawa aisha yadda yayi missing dinta yake, dukda suna waya yana ganinta 


Sun dauki lokaci agidan momy sannan ya daukosu suka koma gida, lokacin marece ne wajen karfe biyar saura. 


Ya fito daga gida suna waya da faseelat har bakin kofar gidanta, yana zuwa few minutes later tafito daga cikin gidan, tana hango mota Sabuwa dal tagane shine ba bata lokaci ta isa gun motar ta bude ta shiga, 


Hmmm kamshin turarenta kawai ya rikita fahad se mayen kallo yake binta dashi itama seta kalleshi tasaki murmushi, 


yanajin kamar yajawota ya rungume yace "me kyau kinason kasheni ne ko "


tai dariya ta girgiza kai yace "se kara kyau kike miye sirrin ?"


Tai dariya tace"ai kaine sirrina "


Yayi dariya tace "ya hanya inafatan kundawo lpya? "


Yace "lpya lau "yana lumshe ido 


Tace "ina my anti da daughter na? "


Yace "suna lpya suma "


Tace "alhamdulillah"


Duk sukai shiru sunata kallon kallo can zuwa ya fiddo wani dankaramin akwati da kwalin iPhone8s ya mika mata, ta karba tana duba kwalin wayar ta zaro ido tana kallon wayar duka befi 3wks taga tallon ta a insta ba 500,000 ta kai hannuwa ta rufe baki, sannan tabude akwatin sega haddadun zinare da yankunne da sarka da yan hannu takara rufe baki tana mamaki shiko kallonta kawai yake kamar yau yafara ganinta tace "all this for me? "


Ya daga mata kai tace "thank you very much, Nagode Allah yakara tsaremin kai ya kara buda duk kofofin arziki "


Ya lumshe ido ya bude yace "amin my baby "


cikin kasala dan gabadaya ta rudashi yace "me zaki bani? "


Tai karamin murmushi tana sadda kai Kasa tana fatan kar yace tai kissing dinshi don bazata iyayi ba a zahiri,


Yace "koba za aban komi ba? "


Ta dago tana kallon shi tace "me kakeso?"tana rufe fuska, yayi dariya 


yace "nothing but you "


Tana jin kunya tace "I'm all yours "


Yace "alright I need your hot kiss that always make me go crazy "


Ta zaro ido ta tunzuro baki "plss not now, I'm feeling shyness ,"


Yace "bazan samu ba kenan? "yana langwabe mata 


Tace "I will do that on the phone "


Yayi dariya yana kallonta wai kunya takeji yace "alright bani wayarki naimiki exchange na sim "don yasamu yadan taba ta, 


Ta dauko ta miko mishi yahada da hannunta sannan yajanye kamar irin mistake dinnan,yana amsa ya rumtse ido again yadora kan seat jin soft and smooth na hannunta inaga b..... Fa 


Tana kallonshi thinking that duk gajiya ce ya sauya mata sim card din yabata sabuwar a hannu yasaka tsohuwar a kwali ya mika mata nan ma yasamu yadan taban batare da damuwa ba tace "thank you "


ya kalleta kawai tace "I'm going inside se yaushe? "


Yace "anytime, "


Tace "OK bye ka kulamin da kanka "


tana mishi wani kallo me kara dulmiya mutum ta fita daga motar,ta shige gida yayi murmushi ya girgiza kai yace "I love you my lady "


Yaja motor yabar unguwar, 


khalil isowarshi kenan unguwar yaga faseelat tafito a motar ta shige gida dauke da leda ahannu cikin daukewar wuta yabita da kallo har tashige yakuma Bin motar da tafito daga ciki da kallo har tabar layin ,yayi wuf ya sauka daga babur dinshi ko parking beyi ba yasaki mashin din ya fadi kasa, cikin sauri da bacin rai na fitar hankali ya nufi cikin gidan yana kwalawa faseelat kira.

Toh fa kaka,kara,kaka


*Dedicate to golden pen members expecialy*


*mijina dangatana*

*princess mazadu*

*my bazawari*

*sarauniyar golden*😏

*khadejat young novelist*

*maman ashefat*

*deeja luv*


*And all Allah yakara maku basira, wannan page din na tsakani da Allah ne 😂kar ace nafito campaign na 👑kungane de*💋






Tanajin khalil nakwala mata kira gabanta yafara faduwa ,segashi yashigo dakin komi na jikishi na kyarma yana nunata da hannu yace "ubanwa ye ya ajiye ki yanzu? "


Duk tsoro yakamata ganin yanda ya rikice sosai ta tattaro duk jarumtar tahadiye miyon tsoro tana mishi wani kallo tace "masoyi na mana wanda nike mutuwar so "taida da murguda baki. 


Cikin zafin rai yace "keeeee "yakaiwa bango naushi nan hannunshi yafara zubda jini, 



Batare da ya damu da ciwon ba yace "kina da hankali kuwa faseelat ko kinfara shaye shaye ne bansaniba? "


takara hadiye tsoro tace "hankali na garas sede giyar soyayya dake dibata"


Yana ciccije baki yakara kaiwa bango naushi cikin bacin rai yace "ke danubanki ni kike fadawa haka? Zan babballaki, anan"


Tana mai kallon sama da Kasa tace "Allah ko? To bismillah "


Yakara ciccije baki jijiyoyin wuyanshi awaje yace "da aure na kike fira da wani kuma kirika fita dashi? Wai faseelat kinason kiga annabi kuwa? "


Taja tsoki "yazaai inso ganinshi aise ku waliye,"


Yana binta da kallon bacin rai Ya samu wuri ya zauna ya dafe kai don inya cigaba da tsayuwa ba abunda baze faruba, Da kuma tunawa da koyar War manzo (S. A. W) da yace inkayi fushi ka canza mazauninka inkana tsaye ka zauna inkana zaune Ka kwanta in a kwancene ka sauya wuri, 


Tatabe baki "ni wlh kana bani kunya mutum ba zuciya nace ka sawwakamin kaki kai wlh uwarka tayi asarar haihuwa don bata Haifi namiji ba anan "


Tuni ya mike tsaye ranshi yakara baci yace "faseelattttttttt"


Da karfi wanda seda yan hanjinta suka kada ya juya yakara kaiwa bango naushi hanninshi ya rika tarara jini, yanata huci yana waige waige kamar wanda ke neman wani abu, 


tace "kuma ka sawwakemin inka haihu ga uwarka da ubanka"



Ya rika nunata da yatsa yakasa cewa komi, 


Ta juya ta yaye hijabin jikinta tana jan tsoki tace "andeji haushi wlh saratu de tayi asarar haihuwarka "


yana kyarma yana ciccije makoshi yace "ke ke kije kije na sake kin "yanata huci duk ya harmutse. 


Ta juyo ta mai kallon sama da Kasa tace "simple abu amma katsaya bani wahala kabawa kanka, to yanzu nasan ka haihu, Allah yabamu alheri "


Ta meda hijab dinta ta shiga bedroom don ajiye ledar hannunta cikin kayanta, 


Khalil ya durkushe wurin yafasa kara yana kuka sosai hannunshi biyu yana tumurmuza gashin kanshi dasu, ga jini yanata Bin hannun. 


Ta ajiye kayanta ta dauki new phone dinta tafito tana kallonshi duk yabata tausayi, 


har tafita ta dawo idanunta na zubda hawaye tazo ta durkusa gabanshi tana kuka ta jawo hannunshi ta ciro head din kanta tajashi ya yage tafara kulle masa hannun nashi, 


Tunda ta dafa shi yake kallonta har zuwa yanzu da take kulle mishi hannu ,


Cikin kuka tace "kayi hakuri khalil ka yafemin duk abinda namaka dan Allah ,wlh duk nayi ne saboda ka sawwakamin, amma abinda kagani yanzu ba haka yake ba Allah bantaba zina ba, kayi hakuri banso natafi da hakkinka, inaso kayafemin dan soyayyar da kakemin,dukda nasan be kamata Ka yafemin ba na cutar da kai na kuntata zuciyarka pls forgive me "

Tana gama kulle mishi tasa tafukan hannuwanta ta rufe fuska tana kuka, 


Shegina faseelat seda tagama tsula tsiyarta take neman afuwa hohoho 😂🤸🏼‍♀



Yana kallonta cikin zubda hawaye bece komi ba ,


ganin bece komi ba ta tashi tsaye ta juya zata tafi ya riko hannunta ta juya tana kallonshi tana zubda hawaye, shima hawayenne ke fita daga idonshi ya girgiza mata kai yace "karki tafi faseelat plsss ki hakura ki zauna dani haryanzu inasonki "


Ta sa hannunta daya ta zare nashi tana zubda hawaye tace "khalil zama na da kai hatsari ne arayuwarmu duka, domin zan jefa kaina cikin sabon Allah kai kuma zan cigaba da tauye maka hakkinka rabuwar mu shine yafi zama alheri Nagode da duk soyayyar da kanunamin da kulawar da kabani "


Ta juya tafita dasauri tana kuka shima kukan yakara kufce mai, ya zauna yayi tayi, 


Tana fita har anfara kiran Maghreb tasamu adedeta tahaye se gida, 


Shima yatashi ya wanko fuska ya fito daga gidan ya tada mashin dinshi ya nufi gidan hjya ko yaje yarage jin ciwon da yakeji a duk ilahirin jikinshi. 



Me adedeta na ajiye ta ta mika mai 200 ta shige gida tana kara volume din kukanta. 




Ummi na ta aikin dare Mubarak na alwala ummi na kiran" auta yi sauri kagani karka rasa sal......."bata idaba faseelat tashigo tana kuka, 


Ummi ta tashi tsaye faseelat ta ruga ta rungumeta, ummi innalillahi kawai take memetawa gabanta na faduwa, Mubarak me alwala tuni yamike, 


ummi tasamu tace "ke lpya? Kika shigo kina kuka haka ?"



Faseelat ta dago ido da hanci jagege tace "ummi khalil ya sakeni "


Ummi ta dafe kirji "saki? Ke karya kike khalil baze sakeki ba, to ma ubanme kikamishi ya sakeki?"


Faseelat tace "banmishi komi ba kawai saki na yayi "


Ummi tace" karya kike ai ruwa baya tsami banza, hakanan khalil baze sakeki ba yaro me hankali da girmama manya, bari nakira hjya inji miyafaru "

Ta saki faseelat tai daki dauko waya takira hjya, 


Mubarak yaje ya dafa faseelat yana tayata kuka. 




Khalil kau yana isa yashiga ya haye saman slope din hjya ya cigaba da kuka, hjya na toilet tafito taji kukan mutum tafito waje cikin tashin hankali tace "khalil lpya kake kuka haka kamar yaro "


Yana kukan yace "na Saki faseelat hjya"


Hjya ta tabe baki "to mi taimaka ka saketa? "



yana kuka yace "hjya nasamu faseelat na fira da wani akofar gidana "


Hjy tafara sallallami tana tafa hannu sannan tace "oh Albasa batai halin ruwa ba to kai miye na kuka kamar an aiko maka sakon mutuwa ta? "


Ya girgiza kai yace "inasonta hjya wlh inason faseelat "


Hjya ta wurga mai harara tace "gafara can marar wayau kawai tana bin mazan zakace kana sonta, ai gwara da ka saketa tundade yariska ce "


Ya girgiza kai "hjya inasonta sosai bazan iya rayuwa babu ita ba "


Ta banka mai harara tace "tsaf kau zaka cigaba da rayuwa se kace bakada kishi zaka nace ma yariska, hmm ai nasan ba komi ne yakejan hankalinka ba se farinnan da yan abubuwan duniyar kasha kuruminka insha Allah zansamo maka wadda tafita a komai "


Ya rika girgiza kai yana kuka seta lura da hannunshi dake kulle jinin har ya dan fito tai sauri ta matso wurinshi takama hannun, tana kallo, ya cigaba da kukanshi 


Hjya cikin jin tausayi ta kwantar da kanshi kan jikinta tana rarrashin shi "kayi hakuri kaji dana haka Allah yaso ka daure, dubo duk kaji ciwo saboda zuciya, "

Ya dena kukan yana ajiyar zuciya yana tunanin faseelat, maganar da tai masa akarshe, 



Wayar hannun hjya tai ring, hjya ta dauka da sallama daga can bangaren ummi tace "faseelat ce tadawo gida tana kuka wai khalil ya saketa shine abun ya dauremin kai nace bari nakiraki naji ko kinsan wani abu don nasan khalil baze saki faseelat hakanan ba, "



Murya a raunane hjya tace "gashinan shima kukan yake, tonima haka yake fadamin ya saketan "



ummi tace "antaba Saki hakanan ba wani laifi? "


hjya tace "to ya de ce samunta yayi tana fira da saurayinta "


Ummi taja salati tace "hjya dan Allah kibawa khalil hakuri, Nagode se anjima "


Tai tsaye ta kurawa faseelat ido faseelat nata kuka ummi tace "kai Mubarak yi tafiyar ka masallaci "


Ya tashi yafita faseelat batai aune ba taji ummi ta rufeta da bugu ta koina, ta samu tatashi tana zagaye gidan ummi tana binta tana tafka "sena kashe ki yau dinnan ni xaki kunyata baki isaba "tana fada cikin nishi, 

Kwatsam sega abba yayi sallama da gudu faseelat taje bayanshi ta boye ummi tazo tana nishi tace "alhaji bani yarinyar nan inci ubanta dan Allah "

Yace "haba hjya meyafaru haka kike mata irin wannan bugun da baki mata a yarinta ba "

"wai alhaji yarinyar nan dan bata tsoron Allah take kawo maza suna fira kamar wata budurwa, wama yasan iyakar abinda takeyi kabani ita ingama cin ubanta kuma sena medata gidan khalil dole tabashi hakuri, yo da hakanan ya aka kare bare yanzu datasan dadin namiji,"

Faseelat na labe bayan abba tana tari, cikin dan dauriya ta manya yace "kiyi hakuri mu zauna muji ta bakinta wuce mushiga ciki "

Ummi tace hmm tai gaba shikuma yajawo faseelat daga bayanshi tana ta zubda hawaye yajata suka shiga dakinshi. 

To ko faseelat zata fasa Kwan? 

Ko zaa sasantasu ta koma gidan khalil? 

To muje de zuwa yanuwa, 

Post a Comment

0 Comments