Jam'iyyar NNPP ta yi kira ga majalisar alkalai da ta bankado kulle-kulle da sabanin da ke tattare da kwafin takardar CTC na hukuncin kotun daukaka kara.
Hukuncin da kwamitin mutum uku karkashin mai shari'a Moore Adumien ya yanke a ranar 17 ga watan Nuwamba, 2023, na ci gaba da haifar da martani.
takardar CTC na hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke wanda aka saki a ranar Talata ya zo da sabanin tsige Gwamna Abba Yusuf.
0 Comments