TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

RAGON MIJI PAGE 52

 5⃣2⃣





Duk wadanda Sukai mata jaje godiya takeyi musu masu mata maganar malamai tace musu zatai tunani, kafin wani lokaci tafara receiving calls na wasu daga members din abun yabata haushi takashe wayarta gabadaya ta kwanta ta rungume pillow tana kuka,




Cikin farin ciki fahad yaje office duk wanda yaganshi yasan yau yana cikin murna, bayan ya danyi wasu aiyuka yana jujjuyawa akan seat dinshi yakira sabeer ringing biyu sabeer ya dauka yace "dude what's up? "


Fahad na shafa sumar kanshi yace "we're engaged today nan da 3wks I will be ango "


Sabeer yace "wow I'm happy for you, daka samu that beautiful girl Allah yasa alheri "


Fahad yace "amin semunhadu de akwai labari "


Sabeeer yace "OK see you later "yakashe kiran, fahad ya fidda iska daga baki ya cigaba da aikinshi, 



Wajen 5pm faseelat tafito daga dakinta looking very happy tashiga dakin ummi, ummi na waya da sister nata dije faseelat taja tatsaya, ummi na kallonta tace "yawwa eh kibada alhaji babba yazomin dasu inze dawo, ki hada komi plsss masu kyau nakeso kinsan saura 3wks bikin kuma tanada kishiya, ba matsalar kudi zanturo miki dasu, abinda nakeso kafin ranar ma yakasa ganeta "


Faseelat na tsaye najinsu ummi ta kashe kiran ta kalli faseelat tace "amarya ya akayi ne?"tana murmushi 


Faseelat ta sunkuyar da kai tana wasa da hannunta tace "ummi cewa nai me zaa dafa maku da daddare? "


Ummi tai dariya tana kallon faseelat tana jinjina kai tace "kin warke kenan? "


Faseelat ta daga kai tana murmushi, 


Ummi tace "ai dole ki warke kinji zaki auri muradin zuciyarki ko bahaka ba? "


Ta kalli faseelat tana dariya, faseelat tace "lahh ummi ni wlh aa kawai naji sauki ne "


Ummi tace "isee any way daga yau bazaki kara shiga kitchen ba banmaso kina yawan fitowa tsakar gida saboda zafin rana, aikinki kawai kirika amfani da magungunan da zan baki, nayi magana da dije zata aikomin da wasu kafin lokacin zanbaki nawa kirika amfani dasu kuma kishirya nida kaina zan dilke ki kullum so biyu gobe zan shiga kasuwa zankara siyo wasu kayan, kede ki kwanciyarki kawai ga ango yakawo miki engine kita shan fanka "taida tana dariya 


Faseelat tabata fuska itafa bata yadda ta kwanta tsohuwarta na aiki ba ta bude baki zatai magana ummi ta dakatar daita "karkicemin komi marar wayau kawai daga zaamiki abun arziki, duk abunnan dan inkara samar miki daraja nakeyinshi , ba don komi ba, haka wancan karan kika nace seda kika rika yin aiki, to wannan karan ko kinki ko kinso baxaki yi aikinba, gidan kishiya fa zaakaiki dole ki dage itama tana can tana nata shirin don bazama zatai hakananba Sonike kiyi dumdum ki kibarki koina ya ciko daga jikinki ,kiyi hakuri kinji ni nayafe tayani aikin Allah yamiki albarka ya baki kema wadanda zasu miki fiyeda yadda kikemin "


Faseelat tai tsit jin adduoin da ummi keta mata amma bahaka taso ba, har faseelat ta juya ummi tace "yawwa karki ci abincin dare nayi magana da hjy hajara anjima zata kawomiki kaza me hadi, mun mayi late tun saura 1month ake cinta amma dukdahaka de zaamiki ita, zakisha dadinki amarya so nake amiki harda dahuwar nama me nonon akuya, ciccibi,da sauransu kede ki daure da dadi ko babu kitaci "


faseelat tai murmushi tace "Nagode ummi "

Ta juya tabar dakin dasauri, 


Ummi tai murmushi ta girgixa kai ta tashi Tawuce kitchen don yin aikinta, 


Faseelat nakomawa daki ta bude data messages nagama shigowa taga anyi removing nata a mijina aljannata group ta shiga group din tanabin messages nasu tafara kwasar dariya tana dafe ciki ganin firarsu, tai deleting group din gabadaya ta wuce tafara bin messages nata, tagama karantawa tsaf ta fito ta shiga contact din fahad ta tura mishi "my love ya hannu hope dasauki murna ta hanani tambaya dazun"


Tafita ta shiga charting dinta da maman amira tana binsu 1 by 1 tana girgiza kai, kamar basune good friends dinnanba, 

tana tunani tai mata text kamar haka "anty bazan gaji da baki hakuri ba, ki yafemin haka Allah yatsara ki kwantar da hankalinki plsss wlh inasonki bana da mugun nufi akanki ,ina rokon Allah ya sanyaya miki zuciyarki "tana gama rubutawa takashe data ta kwanta, 


Karfe 7pm abul yashigo zeyi alwala ummi tace "kai tadawa amarya inji taga haske "


Yayi dariya "kai ummi abari har duhu yayi mana "


Ummi tace "katada mata inji nace tirka nakeyi "


abul yana dariya yatada injin din ya wuce masallaci, 


Da isha fahad yakira faseelat gabadaya ta cire kayan jikinta daga ita se vest ba ko dankwali gashinta har saman kafada ta dauka tana murna tace "hi"


Fahad ya kureta da kallo wato vest din ta kamata sosai this make her look sexy 


Yanata kallonta ganin yayi shiru tace mishi "why are you looking at me like this?kamin magana "



Ya sa hannu ya rumtse idonshi ya murzashi ya bude ganin nipples dinta a tsaye yakira sunanta "cutie "


Tace "naam my husband "


Ya nakara kallon breast din yace "plsss kidena receiving calls dina inkina sanye da vest, saboda I'm loosing my control duk lokacin da naganki ahaka ,kirika yafa gyale kar wata rana inyi something bad "


Ta Kalli breast din ta dago tace "okay I'm sorry bari na saka hijab dina murna ce tasakani dauka ahaka "


Yace "no no ba hijab nace kirika sakawa ba, banaso ne inrika ganin twins dinnan suna min Tayi saying plss suck us we need you "


Ta bata fuska tana mishi wani kallo, ya fara dariya ya hade hannu biyu yace "I'm sorry amma abinda suke fadane kallesu da kanki kiga "


Batare data kalla dinba ta mike tsaye ta jawo hijab dinta tasaka ta na hade fuska saboda ba tasan bad talk din da yakemata saboda yana sata wani hali ,

Ta kalleshi tace "banason haka fa "


Yace "naji, wannan hijab dinda kikasa ta banza ce nanda 3wks kome ze zama nawa inyi yadda naso"


ta kalleshi kasakasa ta sauya magana tace "ya hannunka? "


Yayi dariya jin ta waske ya dago mata hannun tana kallo tace "sorry "


Yayi shiru yana kallonta, 


Suka cigaba da fira zuwa 15mnt sukai sallama, tana kashewa ta kwanta ta rungume pillows tanajin kamar ta jawo ranar bikin takoma gobe, 


shima zaune yayi a garden din ya rumtse ido yana jin kamar ya jawo days din baya, 


Bayan 10 mnt ummi takawo wa faseelat daHuwar kazar ta zauna tafara ci mugun daci keda kwai amma ta daure tana ci tana ya mutsa fuska, 



Bangaren khalil ko tundaga ranar jamila tafara ganin sauyi awurinshi se yadena yi mata girki da wasu abubuwa da yakemata Seta fara dafawa da kanta, bayaci sede yaje gidan hjya yaci hakan nawa hjya dadi kuwa, 


Jamila tafara rama saboda abinda yakemata take bawa makwabciyarta da suke zuwa islamiya tare labari, 


Matar tace "gaskiya kinada bukatar gyara baki iya abinci ba jamila, kinga dama dole yarika zuwa yanaci wani wuri, gabadaya ma yakamata ki gyara rayuwarki ace miji shi ze hadawa kanshi break fast kafin yafita ai akwai matsala, kuma kidena maganar mahaifiyarshi uwa uwace fa jamila be kamata kina maganarta bama, inde kinshirya zan rika koyamiki girkin ke kuma ki dage dasauran "


Jamila tai mata godiya da yake tanada zuciya dandanan tafara koyon girki inta tashi kuma abinda yafiso wake duk girkin da zatai setayi dabarar sakashi da siyasa da kissa tasamu yadawo yana cin abincinta, batun bacci ko tuni ta ajiye shi tana tashi tanai musu girki, amma ta tsani hjy duk ranar jumaa yana kaita gidanta,seta kirkiro yin rashin lpy aranar, da khalil ya ganeta seya dena mata maganar zuwan yasa mata ido, dukda hjya bata damu da zuwan jamila ba dan ba abinda yake kara mata se haushi amma seda ta tambayi khalil meke hanata zuwa yace batajin dadi ne tundaga lokacin yasa masu ido su duka saboda hjy mafa ba sauyawa tai ba, 



Bayan sati fahad ya tura kawunshi ya kaiwa abba makullin gida ya masu albishir da umara da fahad ya biya musu, abba yaji dadi sosai amma yaki amsar key din yace yafi son zama anan gidanshi ,yayi godiya da umarar da zasu bayan biki, 


Koda alhaji yafadawa fahad yanda sukai ya shirya yaje da kanshi gidan bayan abba yafito Sun gaisa yace "abba kayi hakuri ka amshi key din nan nariga na mallaka maka shi, kuma gidannan zansa agyara shi kafin bikin, atemaka a amsa "


Abba yayi murmushi ya ansa yayi godiya, ya riga yagano fahad mutum ne me kyauta sosai, 



Faseelat kau gyara taketa sha ciki da waje fatar ta tanata kara kyau kullum da hijab suke fira da fahad ko yazo ma da hijab take fita wani lokaci ya kan tambayeta miye sirrin tanata haske da kiba sede tai dariya tace sirrine, 


Mommy awurin alhaji takejin labarin gida da umara da fahad yabiyawa su ummi, yau ya shigo gaidata ta amsa tana mishi wani kallo fuska ahade tace "wai kai haka akeyi ne ? kaita kashin kudi kamar wannan ne aurenka na fari, bazaka ko nemi shawara ba sede naji labari awaje"


fahad ya dukar dakai cikin sanyin murya yace "kiyi hakuri mommy daban fadamiki ba, kuma bawani kashin kudine ba nai musu "


Mommy tana hararanshi tace "duk ga gidaje nan plat kabasu mana amma seka basu me ginin sama "


Ya dago yana kallonta yace "mommy gani nayi duk abinda zanmusu ban biyasuba akan alherin da sukamin "


Mommy tace "eh naji sunmaka alheri kam sunbaka jawarar diyarsu "


Ya dukar da kai yace "kiyi hakuri mommy "

Yana mamakinta ya manta when last ta mishi magana gatsai kamar haka, kuma ita bata ko ganin hidimar da yake musu gabadaya shine abincin gidan suturarsu kudin kashewarsu, kudin makarantar su ramlat dukkansu sunayin prvt school ne university ,duk abinda sukeso shine amma mommy bata gani, 


Ta dan saki rai kadan tace "shikenan , ni haryanzu banji kana maganar lefe ba yaake ciki ga biki yakusa ? "



Ya dago kai yace "nayi order daga dubai next 2days zamu tafi can da Aisha zamuyi 8 day's acan innaje zanga yadda kayan suke "


Mommy ta jijjiga kai jin lefen zawara ne har seda akabar kasa tace "toyayi Allah yakaimu "


yace "amin mommy nace nawa zasu isheki hidimane ?"


Ta danyi nazari tace "5million ta isa "


Yace "alright ya fiddo cek daga aljihun wando ya rubuta 5milion ya bata "


Mommy ta amsa tace "I'm grateful "


Yamike tsaye yace "inbasu isa ba amin magana "

Mommy ta daga Kai kurum ta rasa wadanne irin kudi ya tara haka dukda ba cikin kudin gadonsu bane don andade da bawa kowa nashi tun kafin nadiya mebi mishi tayi aure, tuntana Bin diddikin sanin dukiyar da daddy yabar mishi har tagaji tabari, saboda ta kasa iyakancesu kuma ba yadda zaai ta mishi maganar, 



Ya fita yanata tunanin maganar da sukayi da mommy yanzu, ya shiga mota ya nufi gida, 


Yana cikn tafiya faseelat takirashi sukaita fira dan bata da aiki yanzu daga chart se waya dashi, 


Kafin yaje gida duk ya manta damuwarshi saboda mood da ya shiga don faseelat yanzu har magana ta sauya intana fira dashi duk abin janhankali koya mata ummi takeyi, 


Yana shiga gida ya samu Aisha kitchen tana masu girki fried rice takeyi tana cikin soyawa yaje ya rungumeta ta baya ya mata kiss awuya yace "honey I need you here "


Tai murmushi tace "let me finish my cooking, kuma ma inaso nai wanka tukun "


Yace "no please bazan iya jira ba kuma nafison ki ahakan after we're done se muje muyi wankan "


Tace "OK bari nayi sauri nagama "


Yasa hannu yakara speed din gas din tai murmushi ta cigaba da abinda take yana rungume daita ta baya harta gama ta juye a warmer, 


Be jira komi ba yaja zip din rigarta zuwa kasa, ya zare bra dinta yafara aika mata da kisses, Aisha is not responding rabonta da taji dadin sex tun last week kafin tasan da maganar auren shi, yanzu duk da tana ta dirkan kayan niima amma a banxa saboda rashin kwanciyar hankali ,shiko dukda yaga canjinta amma yanaso ahakan sede ya rage jimawar nan doing different styles sede ayi daya abari dukda baya samun cikakkar gamsuwa ,saboda bata ko mi shikadai yake abunshi ba kamar yadda tasaba mishi ba kuma he didn't ask her the reason don yariga ya gano dalilin, so bedamu da rashin respond nata ba ya cigaba da romancing nata daga nan ya dauketa ya dora a lokar kitchen ya ware legs dinta yana socking nata hannunshi daya nakan breast dinta yana squeezing,seda ya jima yana wasa daita sannan ya zare wandon shi ya fiddo dick yafara aiki, bayan yayi release ya jawota tsaye ya rungume yana fadamata sweet words a kunne murmushi kawai take mishi ya dauketa kamar jaririya yana kallon kananun breast dinta dake tsaye yanajin kamar yakara one more round ya fita daita a toilet sunata wasan ruwa suna cuccuda juna har suka gama suka fito ,


Ba jimawa amira ta dawo daga school yana zaune yana aiki da laptop dinshi amira taje ta rungumeshi tana fadin "daddy katafi dani wurin anty faseelat plss "


Ya riko cheek dinta yana danja yace "alright se anjima kije ki cire uniform naki "


Ta tashi ta haye bene tanajin dadi, ya dago fuska ya Kalli aisha tai mishi murmushi ya meda mata tabi bayan amira dan ta shiryata, 


Yabita da kallo, yanajin sonta da tausayinta, gabadaya takoma very silent ,batacewa komi ya dauki amira su tafi wurin faseelat susha fira su dawo, 


Aisha taiwa amira wanka suka fito dining suna cin abinci, ko abincin kirki bata cika ci ba fahad ya jawota akan cinya yana bata abaki, 




tuni akafara gyaran gidansu faseelat suka koma bangaren abba akagama gyara nasu suka dawo nan aka gyara sashensu abba shima gabadaya an baza tyles agidan anbi ansa wallpaper, 


Itakam faseelat hankalinta kwance sometimes in Aisha tafado mata arai setaji kamar ta kirata sekuma ta fasa, donko message data tura mata aishar tagani amma batai reply back ba,



Gabadaya fahad yagama arrangements tafiyarsu da suntafi zaamasu gyaran gidansu a sauya musu wallpapers da furnitures ya yi order kayan gidan kaff daga dubai kuma har sunzo se suntafi asa musu, yadda ya tsara gidan dakinshi ze koma na Aisha don yafi fadi da kyau 2 bedroom ne da toilet, dakin Aisha kuma ze koma na faseelat shima 2 bedroom ne da toilet duk yasiyi kayan dakunan,shi kuma akwai 2 rooms daya kusa dana Aisha daya kusa da nashi, na kusa da dakinshin babban daki da toilet yazama nashi dakin, na bangaren aisha ya zama na baki dukda akwai wani spare daki downstair ,se dakin amira kusa da na faseelat a yanzu, 



washegari acan niger ya omer ya dauko hanya zuwa Nigeria batare da yafadawa kowa ba don ya kammala service dinshi yanaso yayi surprising nasu, 


Fahad is busy in his office se bayan laasar yazo wurin faseelat yimata bankwana don gobe zasu daga dubai, 


Faseelat tafito yau ko cikin motar basu shiga ba saboda sauri yake jirgin 6am zasu bi, 

Ya bude marfin mota yana tsaye rikeda murfin ita kuma tana gaba kadan, 


yana kallonta yace "gobe zamu tafi I'm very busy shiyasa se yanzu kikaganni,"


Faseelat tabata fuska tace "yanzu tafiya zakai kabarni ni ban yarda ba "tana tunzuro baki, 


Yayi murmushi yace "kwana takwas kawai nefa, nima dauriya kawai zan, amma ai zamurikq contacting juna to miye na damuwa "


Tace"eh dukda haka ai bazan rika ganinka ba bare na shaki good perfumes naka"


Yace "sorry keda har zaki gaji da ganina nangaba ma "


Ta harareshi tace "bazan gajiba "


Yayi dariya "alright mekikeso tsarabarki?"


Tai murmushi tace "bakome abinda nafiso ka kulamin da kanka kawai, "


Cikin zolaya yace "karkidamu ai Aisha is taking good care of me "


Faseelat ta tunzuro baki tana mai wani kallo tace "I see "


Ya fara dariya yana kallonta tace "ina amira bakazomin daita munyi bankwana ba "


Yace "karkidamu amira ta kice kuma tana gidan mommy ma acan zamu barta"


Yana cikin magana mashin yawuce su yayi parking kofar gidansu faseelat, 


Faseelat ta juya tabi mashin din da kallo ganin kamar ya omer dinta, 


Me mashin ya ajiyeshi ya juya omer ya daga facing cap dake kanshi yana kallon su faseelat dake nesa kadan dashi, 


Cikin farin ciki faseelat tasa hannuwa biyu ta rufe bakinta ganin ya omer ne ta ruga da gudu kafin taisa ya ware hannu tafada kirjinshi ya zagayeta yana murmushi, 


Tunda faseelat tabi mashin din da kallo ran fahad ya baci, ganin ta gudu ta rungume shi yasa jijiyoyin kanshi suka firfito waje zuciyarshi na zafi ganin faseelat rungume ajikin omer, 


Faseelat ta janye jikinta tana kallon fuskar ya omer tace "yaya sannu dazuwa shine baka fadamana u r coming back today ba "


Yasa hannu ya lakuce mata hanci yace "I wanted to surprise all of you "


Tai dariya taja trolley dinshi tace "mushiga ciki yaya kahuta "


Yabi bayanta yana murmushi, 


fahad ya cika yayi fam ya fito daga wajen motar yatura marfin da karfi ya cusa hannuwa biyu aljihu rai bace, 


Itako faseelat suna shiga tafara kwalawa ummi kira saying "ummi ummi ya omer ya dawo "


ummi tafito daga daki dasauri tana murna, 


Omer dake kallon sauyin gidan ya meda kallonshi gun ummi dasauri yaje ya rungumeta su duka suna murna, 


Ganin haka faseelat tajuya tafita wurin fahad tanata wasar baki, 


Tana isa wurin tasameshi yajuya yaba kofar gidan baya dan daya kalli wurin yake tariyo fadawar da faseelat tai a kirjin omer, 


Tana murmushi tace "sorry nabarka ya o....... "bata kara saba ya juyo ya wanka mata mari idanunshi jawur, 

Jikake tasss 

Faseelat ta dafe kuncinta ta bude baki da hanci idanu jawur tana kallonshi, 


Fuska tamke fahad ya nunata da hannu ya hade yatsu suna bada sauti yace "are you mad? Bakida hankali zakije ki hugging dinshi Agabana"

Yana hadiye sauran fushinshi kamar omer din zera, 🤣


Faseelat ta juya da gudu tana kuka ta shige gida, 



Sorry faseelat 😂yau anmiki first one




Post a Comment

0 Comments