TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Babu so page 57

   *_❤‍🔥BABU SO....!!❤‍🔥_*

                 _(Miya kawo kishi?)_




              *_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*


*_BABU SO👉🏻AREWABOOKS_*


*_57_*




.........A hankali ya tura ƙofar ɗakin laɓɓansa na motsawa alamar sallama, kamar mai irga steps ɗinsa ya cigaba da shigowa cikin ɗakin idonsa akanta duk da ƙudundune take cikin bargo, zaune ya kai gefenta tare da kai hannu ya yaye bargon. A yanda ta miƙe zumbur da alama bata san da shigowar tasa ba. Idanunsa sukai ƙyaƙyƙyawan ganin daya sakashi jan numfashi a fisge, dan shaiɗaniyar rigar jikinta bata bar komai a sirrance ba, a waccan ranar ya ganta, sai dai a yau rigar tafi bayyana masa komai har idonsa na neman tsolewa. Ita kuma data manta a yanda take komawa tai zata kwanta cikin taɓe fuskarta dan wani haushinsa da takaicinsa ne suka sake kamata. Riƙota yay, ta shiga fisgewa da fashe masa da kukan ƙarya.

      “Ni ka sake min hannu, kuma bana son ganinka ka koma can wajenta ita matar son naka, ƙarewar kiss kace ta cinyeka mana...”

   Sassanyar ajiyar zuciya ya saki, komai baice ba, bai kuma saki hanun nata ba sai dai murmushi ya suɓuce masa akan fuska kaɗan, ta cigaba da turesa da ƙoƙarin kai masa ƴan ƙananun duka a damtsen hanunsa. Bai hanata ba yana dai ta ƙoƙarin danne dariyarsa. Ganin abun nata bana ƙare bane ya rungumeta gaba ɗaya ya tura a jikinsa. Duk yanda taso cigaba da fisge-fisgen ya hana hakan, ya fara kai ma fuskarta da wuyanta kiss har yanzu murmushi bai bar fuskarsa ba. Ƙarfin kukanta ta ƙara da ture masa fuska amma yaƙi ya daina, sai da yay mai isarsa sannan ya barta da ƙara matseta a jikin nasa. 

      “Shikenan sai bori ya ƙare an biyaki kiss ɗinki, ai ban san kina so bane amarya mai aji, nazo da ƙoƙon bara yau a barni na samu tubarrakin wannan tsadar tsada sarauniyar mata kona samo tukuycin nan da kikai alƙawarin badawa”

    Zabura tayi da nufin turesa tana waro ido sosai waje jin wai ashe duk yaji mita faɗa ɗazun, amma yanda ya naɗeta a jikin nasa yasa baiko motsa ba. A karan farko ya sakar mata siririyar dariya cikin kunnenta da cizonsa da haƙori. Ƙara ta saki kaɗan duk da bawani zafi na azo a gani taji a cizon ba. 

     “Ni dai wlhy ka tashi ka fita yaya, kaje ka ƙarata da matarka ni duk abinda na faɗa iya laɓɓana ne kaima kuma ka san...”

      Ruff ya rufe bakin nata da nashi tare da ƙara matseta gamm ya fara mata wani salo daya nema zuƙe numfashinta gaba ɗaya taja ajiyar zuciya tankar mai shirin shiɗewa. Salo ne da bai taɓa kwatantashi ga wata bama, tun tana da zarrar yin yunƙuri harya ci galaba a kanta ta koma masa laƙwas sai dai ta kasa maida murtani sai ma jikinta dake tsuma. 

       “Yaya Please ALLAH wasa nake mata”. Ta faɗa a wahale tana janye bakinta daya sassauta riƙewa a nasa. Ganin yana neman sake cafkowa ta tura kanta cikin ƙirjinsa ta kanannaɗesa.

    Murmushi ya saki da mata zobe da hannayensa, furzar da ƙaramar iska yay da ɗaura bakinsa kan kunenta. Cikin wata irin kasalalliyar murya mai ɗaukar amon sauti daga bututun gudun jini zuwa ƙahon zuciya ya fara fidda aman sauti “Haba autar mata kiji tausayin yayanki mana ki basa dama ya tabbatar miki ke wacece a aikace. Ko kina buƙatar sai naje ƙasa ne bayan kin gama min ɗaurin da wata ƴa mace bata taɓa yima namiji ba.”

      Kasancewar da yaren malay yake maganar babu shiri ta ɗago ruɗaɗɗun idanunta a dalilin jin furucinsa. Cikin tsakkiyar ido suke kallon juna na kusan mintuna biyu, daga ita har shi tsuma jikinsu yake kowa da abinda ke masa kaikawo a zuciya, lips ɗinta suka shiga motsawa kamar zatai magana amma sai ya hana hakan ta hanyar haɗe goshinsu waje guda. Baya buƙatar bata wani space a wannan gaɓar, dan ya tabbatar hakan zai iya zame masa kuskure wajen tsaiwar amsa ɗunbin tambayoyin daya hanga cikin idonta da bakinta.

     Duk da a zaune suke gangar jikinsu ta kasa ɗaukarsu, dole yakai kwance da ita jikinsa na matuƙar rawa da tsuma irin na an daɗe ba'a haɗuba, daɗin daɗawa kuma ango yake, a yau zai sake zuwa irin duniyar da bazai taɓa mantawa da ita ba duk da a waccan gaɓar shima ɗin ya jigatu, ya kuma wahala kasancewar na farko a garesa, a yanzu kam sai dai ya zama malamin wasu inda ana koyarwa a aji.

       Ya matuƙar rikita hankalin Anaam da wani sabon salo. Ta shiga ruɗani irin wanda baka iya banbance fari da baƙi sam. Ita yanzu ba Anaam ɗin Abie da Mamie bace, wata sabuwar Anaam ce a wata duniya da hasashe bai taɓa kaitaba koda a lissafin hange. Ita ba Anaam ɗin data ɗauka alwashin jiran cikar watanni uku bane na barin gidan Yayanta. Ita ba Anaam bace dake tuna da Yaya MM take tare. Ita ba Anaam ɗin dake tuna bayan ita akwai wata mata tare da shi ba ce, ita ba Anaam ɗin dake buƙatar ɗunbin amsoshin tambayoyinta daga garesa bace, ita ba... Ita ba... Da yawa da bazata iya tunawa ba a karan kanta balle wani tsarinta ko burinta..

     Tuni ya jima da rabata da rigar kamar yanda ya raba kansa da tasa suturar shima, ya naɗesu a cikin bargo tare da mirginawa da su tsakkiyar gadon. A daidai gaɓar da Anaam ta dawo hayyacinta kenan dan a yanzu an ɗauki wani layine daya sata zaburowa a razane ta ƙwalla ƙara da ƙanƙamesa jikinta na rawa ta fara son turesa cikin magiya da roƙo.... Da gaske baya jinta, sai dai rufewar idon tasa bata hanashi fara ambaton addu'ar da MANZON ALLAH ya horar damu karantawaba yayin ziyartar juna........


        Sosai jikinta ke ɓari, tana saki wani irin nishin kuka mai ban tausayi irin na wanda yay matuƙar galabaita da jigatuwa. Muryarta tayi ɗashewar da ba'a iya jin wani furuci daga bakinta. A hankali ya mirgino gareta, a jikinsa ya maidata ya rungume. Lallashinta yake son yayi, hawayenta yake son tsaidawa amma ya kasa. Ƙara tsuma jikinsa yakeyi da wani irin karsashi da zuciya ce kaɗai mai ajiye da wannan kundun sirrin bawai gangar jiki ko kalaman kan harshe ba. Bashi da wani zaɓi face sake matseta a cikin jikin nashi yana mai jujjuya mata kansa duk da a cikin ɗan hasken da suke na lamp bazai wadatar da idaniyar da yake da yaƙinin a rufe take iya ganinsa ba. 

    “ALLAH yayi miki albarka”.

Ya iya furtawa da ƙyar kuma a fisge yana sake matseta tamkar ya tsaga fatar jikinsa kawai ya turata ya huta. Tsahon lokaci ya kasa yanke shawarar abinyi na gaba, itako tana faman cigaba da juya kanta dake a ƙirjinsa laɓɓanta na motsawa a hankali alamar akwai abinda take faɗa da ba'aji, hawayenta masu ɗumi da zafi na cigaba da sauka a ƙirjinsa kai kace zata iya ƙarar da su ne a wannan dare baki ɗaya.

      Jin kamar jikinta ya saki ya saka zuciyarsa harbawa da ƙarfi, babu shiri ya miƙa hannu ya kunna fitilar ɗakin. Sosai firgici ya bayyana akan fuskarsa, yatsunsa biyu ya ɗaura a kan hancinta. Da gaske bata numfashi. Zuciyarsa tai wani uban tsalle tamkar zata fito waje. Kansa ya dafe da cije lips ɗinsa da ƙarfi yana ambaton sunan ALLAH. Sai kuma ya shimfiɗeta saman filo ya fara laluben abinda zai suturta jikinsa. Rigarsa ya samo da ƙyar acan ƙasa, baiko saka botiran dai-dai ba ya sauka zuwa gefen gadon. Ruwan daya shigo da shi ya ɓallema murfi, ya zuba a tafin hanunsa ya shafa mata a fuskarta dake jage-jage da hawaye. Babu alamar zata kawo numfashi. Ruwan ya gumtsa ya fesa mata a fuska. Gaba ɗayanta ta zaburo tare da jan numfashi mai ƙarfi. Da zafin nama ya tallaffota ta koma cikin tafin hanunsa, “Juwairiyya!”. 

Ya faɗa cikin sarƙewar harshe...

     Jin bata amsa ba kamar ma ta ƙara koma masa lakaf ya sake girgiza mata kai ta hanyar rike haɓarta da sake kiran sunanta cikin nutsuwa. 

    “K! Juwairiyya K!?”. 

Siririn kuka ta sakar masa, murya a ɗashe tace, “Zafi, wayyo Mamie na”.

Ta furta da ƙyar da buɗe idanunta kaɗan sai kuma ta maida ta rufe kanta na juyawa kaɗan-kaɗan.

    “Ya ALLAH! ALLAH!!”.

Ya faɗa da sake girgizatan, sai kuma ya mannata da ƙirjinsa ya ƙanƙame ya kama hanunta ya fara murza tafin cikin kulawa. Wani bahagon numfashi ta fusga azabar zafi na ƙara ratsata. Sai dai bata da ƙarfin koda ƙanƙamesa balle gane a halin rayuwa take ko mutuwa. Yasan Anaam nada raki, sannan akwai ƙarancin ƙwarin zuciya na ɗaukar wahala a tattare da ita saboda yanayin rayuwar data tashi. Ita ɗin ƴar gata ce, rainon madara da biscuits da chocolates😝, bata taɓa fuskantar makamanciyar wahala irin wannan ba a rayuwarta. Abinda ta sani kawai taci ta sha ta tafi makaranta, koda ya kama tayi wani aiki bamai yawa bane da zai tabbatar mata da ana wahala a duniya. Gashi kuma yasan baizo mata da sauƙi ba sakamakon tunaninsa shekarunta zasu iya ɗauka, bai san abun ba'a shekarun yake ba dan ƙarfin zuciya da juriyar ɗaukar wahala babu ruwanta da shekaru...


       Sabon ragwanci da raki ya ƙara ɓarkewa a toilet yayin yake taimaka mata wajen samun nutsuwa dan ya fahimci wannan itace masalaha ta farko daya kamata ya bata agaji da ita. Kuka take masa sosai irin wanda yafi na farko dan a ɗazun wahala ta hanata yin kukan. Yanzu kam saita samu damar ɓarje guminta wajen yinsa fiye da abinda takeji. Rashin ƙarfin jiki ya tilastata sallama masa dole yana jujjuyata a yanda yake so cikin ruwan zafin. Koba komai ta ɗanji sassauci, sai dai hawayeta sun gagara tsayawa dan su kaɗai ne abinda take iyayi wajen nuna irin raɗaɗin da takeji da galabaitar da rayuwarta da yayi. A cikin ruwan ya barota ya fito, ya kintsa gadon ta hanyar canja bedsheet sannan ya koma fito da ita. Har cikin rai tausayi take bashi, duk da ya fahimci rakinta ne gaba-gaba wajen sake girmama narkewar tata. Koma dai minene ai shi ya takaloma kansa tunda yasan hali. Tun yana hasashen zatai haƙuri tai shiru sai saɓanin haka ya biyo baya, dan kuwa ƙiri-ƙiri ta hanasu barci sai gabanin asuba da ɓarawon yaci galaba a kanta. Kansa ya girgiza kawai, dan bai taɓa sanin darun yarinyar nan da rikicinta yakai faɗin haka ba sai a yau. Rashin barcin da wuri ya jawo musu makara. Bai fara tashinta ba sai da ya idar da tasa sallar, abinda yake gudunne kuwa ya faru, dan rikice masan ta farayi da kuku wuwu. Haka kawai yake jin nauyi da kunyarta shi kansa, domin yasan dai magana ta ƙare tunda a daren jiya ta gama ganin ƙarshen girmansa duk da matsayin ƙanwa da take da shi a garesa. Da farko ya lallaɓata har tai salla, ganin fa bata san zuru ba ya rumtse ido cike da borin kunya ya balbaleta da masifar da bata kai ciki ba, dan da ƙarfin hali yake yinta kawai....

      “Kin isheni fa da kuka. Idan baki rufamin bakinki da kukan banzar nan ba ALLAH yagalgalaki zanyi da safen nan, dan na fahimci kukan naki harda na rashin ƙoshin dalilin yinsa...”

     Kukan ta sake fashe masa da shi tana duƙunƙune kanta cikin bargo, dan hatta muryarsa razani take saka mata a zuciya. Tsoronsa takeji mai girma da tsananin shakkarsa. Ta cigaba da hawayenta batare da barin sautin kukan na fita ba sai dai yana jin yanda take jaa da shaƙar ajiyar zuciya tamkar zata shiɗe. Tashi yay ya fita, mintuna kaɗan sai gashi da kofin shayi. Yasan halin butsutsunta, dan haka ya ɗaure fuska cikin bada umarni yace ta tashi. Duk yanda taso zama da ƙyau domin shakkarsa ta gagara hakan, dole sai jinginata yay da jikinsa zuciyarsa na raya masa akwai matsala kenan. Da kansa ya bata tea ɗin tana sha da ƙyar, ko rabi bataiba tace ta ƙoshi. Bai barta ba har sai da ta ƙara sha, ya bata paracetamol dan jikinta akwai zazzaɓi. Kwanciya yay da sakata jikinsa yana shafa bayanta, sai kuma ya sumbaci kanta dake a ƙirjinsa da ƙara rungumeta da ƙyau, cikin lallashi ya fara magana a kunnenta...

     “Kukan ya isa haka to mai tsadar tsada uhhmyim. Ko kina so a dinga kiranki raguwa ne? Jarumar mace bata irin wannan rakin da kike yi ai. Bakinki taf da tsiwa amma sai ragwantaka”.

    Kukan ta sake fashe masa dashi da son turesa a jikinta amma bata da ƙarfi, yay murmushi da sake sumbatar kanta. “Oh ashe kinada sauran ƙarfi ma na wani zauna kallonki, bara na sake komawa kawai ko zan ƙara farauto baby na uku, dan insha ALLAHU jiya dai na samar da biyu da zakiyi tukuyci da su.........✍




Post a Comment

0 Comments