TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Sanyi da zafi 67-68

 EPISODE 67

Ranan gabaki daya da farinciki ta wuni a asibitin irin wanda rabon datayishi tun Mama na raye, wuraren 4 taji watsapp message yashigo dasauri ta duba ganin number ne na Bilal dayake batada number shi tagoge bayan sun rabu, budewa tayi da sauri taga yatura mata hoton bunk mai kyau a hostel room yayi typing akasa yarinyar ta saidamin 150k kinada wardrobe space I’ve paid her already so ita yours, wani irin murmushi tayi ahankali tace “Alhamdulillah Allah you’re the best, thank you for giving me Bilal”Mosque tawuce tai salla suka jero itada Maimoon tare suka shiga motan Maimoon kanta saida tace “lafiya kike farin ciki haka” tasakeyin murmushi Maimoon sai kallonta take cus hardly take yawan murmushi, abakin anguwansu suka sauketa ita ta tafi sauka tayi tashiga gidan ganin babu motarsa tagane yafita tawuce dakinta kiranta Bilal yayi tadauka dasauri yace “kin koma gida Rashy” gyadamai kai tayi tace “eh?” Ahankali yace “abinci fa” murya chan kasa tace “wlh banajin yunwa kasan mene rabona danaji farin ciki haka tun Mama na raye I can’t wait nabiyashi gobe nai tafiyata” dasauri Bilal yace “park all your things, mara mutunci like him me gori damiki gadaran da kuri na kudi baiyi deserving naki ba wlh, mutum like that bai cancanci yazama mijinki ba, I thought abinda namiki abaya yasa nine the worst man on earth but this guy proves to be the worst aduniya, I’m sorry for hurting you back then Baby” murmushi tayi heart dinta na melting tace “yawuce wlh I forgive you BB” haka takecekai then hira sukahau yi har sai magrib ya katse wayan dan mosque itama ta tashi tayi salla tashiga hada books nata da komi bata dauki anything kayan su ba. 

Sake kiranta yayi bayan magrib suna hira sai da isha’i yamata sallama cus yasanta da bacci da wuri salla tayi tai wanka tasa key ta kulle dakin tai bacci abinta yau ko girkin ma batayiba yanda ta kwana da excitement dasauri ta tashi ta kunna data watsapp tashiga taga Bilal yatura mata messege na hoto da gudu tabude taga check yamata snapping na 22M wani ihu tayi tai tsalle tana kama bakinta saikuma tafashe da kukan dadi tace “Mama I did it, yau zan rabu da wayanda sukai hurting naki forever mama na”

tashi tayi tafada bayi tayo alwala tai salla sannan tashiga wanka tafito ta shafa mai tadauki atampa tasaka ta daura dankwali Allah Allah take 8 tayi yau bata damu tayi girki ba zuciyanta yace mata baida lafiya fa kiduba shi ahankali tace “bazanyi ba, mara mutunci mara kirki kawai wlh da gaske he’s worst than Bilal, Allah ya tsareni daga yan gidansu gabaki daya” agogo tadinga kallo 8 na bugawa tadauki lab coat tasaka ta goya jaka abaya tafito a falon kasa ta hangoshi zaune yadauki laptop yana aiki yanajin tafiyanta yadago kanshi yazuba mata idanu dasauri tadauke kanta kasa tazo zata wuce karaf yarike mata hannu faduwa gabanta yayi da sauri ta fizge hannunta tace “sauri nake test mukeda 8:30” ahankali ya ijiye laptop din yamike tsaye da sauri takoma baya cus batamaso yatabata kallonta yayi yace “i have something to give you” kitchen yashiga saikuma chan taga yafito da jakan cafe haka yazo har gabanta yace “stop going to school baki breakfast ba, have cake a hanya all the best on your test” dan kallonshi kadan tayi saikuma tasauke kanta kasa dasauri tasa hannu ta karba tajuya tafice harda dan gudu gudu, yabita da kallo saikuma yasami kanshi da tsayawa jikin window yadaga labule yana kallonta he’s just having strange feelings kaman she’s up to something, mota tashiga driver ta yabata suka fice har school dayake sunata chatting da Bilal da already yana school dake jiranta a auditorium sukace zasu hadu parking driver ta yayi tafito, yana tsaye gaban hall din yasa manyan kaya brown yayi kyau sai murmushi yake itama haka harda dan gudunta tatafi wajen tana zuwa yayi murmushi yace “are you happy My Rashy?” Gyadamai kai tayi tace “I’m very very happy” yana kallonta cikeda so yace “I will always keep you happy I promise you, gashi jeki kaima ina jiranki, idan bai bari a daukeki a mota ba call me kokihau adaidaita sahu kizo I will pay dakaina saina kaiki hostel kinji” gyadamai kai tasakeyi yasa hannu a aljihunshi yaciro check din yabata yace “take” kallon check din tayi saikuma tasa hannu takarba ga signature ga date ga komi an rubuta kawai saita fasheda kuka tace “thank you Bilal wlh kamin rana I will never ever forget this” yana kallonta yace “stop crying I will always support you clean those tears, Bilal will always solve problems naki for you clean them”.Goge fuskanta tayi dasauri yace “yauwa yanzu tafi to kiyi sauri kidawo” gyadamai kai tayi tajuya yana kallonta cikeda sonta tawuce motan ta shiga Baba driver yaja motan abinshi yace “sai ina Hajiya” tana kallon check din tace “gida” gyadamata kai yatada motan sukabar hospital din.  


 EPISODE 68 

 Cikin 10mins sukakai gida, parking yayi tabude motan ta sauko tanajin wani dadi aranta ganin motanshi that means bai fitaba kofan falo tabude ta shiga, yana zaune a falon ga MacBook kan cinyanshi ga waya a kunnenshi yana magana but still kallonta yake ganin duka duka da fitanta da dawowanta yanzu is not up to 25 good minutes,maida kofan tayi tarufe tana kallonshi tashigo falon ta tsaya agabanshi hakan yasa anatse yace “I will call you back Munir, just check the document da kyau” zare wayan yayi a kunnenshi ya kalleta kaman mai kokarin karantan wani abu game da ita, dan bugawa kirjinta yayi amman tadaure tace “kace duk randa nabiyaka kudinka ranan zaka rabu dani aurenmu yakare ko”? Tsayawa yayi yana kallonta baice komi ba, jakanta dake bayanta ta sauke taciro book data saka check din a tsakiya ta maida book din cikin jakan sannan takalleshi tareda mikamai check din hannunta tace “take!”Kallon fuskanta yayi saikuma yasauke kanshi kasa yabi abinda take bashi da kallo ganin kaman check yasa gently yasa two fingers nashi ya amsa yakalli check din na 22M da akai signing akai komi, ganin yanda yake kallon check din yasa with confidence irin yaron daya sami power dinnan ya karbi yancin sa tace“ga kudinka nan ni Rashida na biyaka in full” kafin cikeda rashin kunya tace “yanzu sai kowa yakama gabansa dan haka bani takardana sharp sharp, rubutamin saki uku na ko 1min banso ka batamin jirana ake kuma sauri nake” dago da kanshi yayi yazuba mata kallo jin yanda takemai magana kaman uwarsa, kafin strictly babu wasa akan muryanshi yace “who gave you this check?” Ihu Rashida tamai tawani tubure uwa tijararriya tace “is none of your business! Nidai nabiyaka ka sallameni zan tafi ne jirana ake, kabani sakin tunda nabiyaka Malam!”.

Takai kusan 5secs sannan ta soma iya ganin gabanta dan she went blind, tadafe kuncinta dake mata radadi, takalli Riyad da jajayen idanunta dasukai kaman wuta, tunda aka haifeta ba’a taba marinta ba ko Mama bata taba marinta ba, sai yau Riyad ya daga hannu ya wanka mata mari, kallon Riyad take da bata taba ganin fushi, anger, da mugun temper akan fuskanshi ba kaman yanda take gani shi yau, nunata yayi da yatsa sannan ya nuna kanshi cikin bakar bacin rai voice yace “kina matata kikaje kina magana dawani!”

Wlh rawa jikinta yafara yanda taga Riyad yayi fushi amman bakinta bai mutuba, cus tabiyashi kudinshi ko sama da kasa zata hade saidai tahade yau tace “I don’t love you! Bana sonka, bansonka bansonka who are you to say saina zauna dakai? Who do you think you are? Kai waye kai? Nabiyaka kudinka kasaken!” Kyaaaassssese! Taga ya yaga check din dayasa tayi wani ihu tace “Riyad!” Yaga check din yayi gutsi gutsi yazubar akasa tabi pieces of paper check din da kallo bakin ciki na kamata saikuma ta kalleshi kaman mahaukaciya tace “check din kayaga? To ba yagawa ba ko ubanme kama check din nagama zama dakai, Bilal is waiting for me” taduka tadauki jakanta tazo azuciye zata wuce wani irin fizgota yayi kawai yakai hannunshi wuyanta idanushi sunyi jazur.

 Azafafe yace “Rashidaaaaaahhhh!” Ganin idanunta na ja tana kakari yasa yasaketa ta duke awajen dasauri tana tari, Riya totally lost it yace “you are telling Riyad zakije kiga wani? Are you seeing someone da aurena akanki? I try to be patient with you, I try to reason with you cus nasan an miki badai dai ba which was not me, but I still took the blame cus family nane, na lallasheki, na lallaba ki, I respected you, I’ve never forced my self on you even though we sleep agida daya,how dare you kikaje wajen wani namiji, how dare you talk to another man aduniyan nan sama da ni, how dare you kika gayama wani namiji situation naki har ana baki check, Rashidaaa!” yayi maganan yana dakan center table dake kusa da inda take duke yadaki bango jikake rassssss! Kwalba sun fashe dayasa Rashida tai ihu tana matsawa gefe jikinta narawa yana bari bata taba sanin Riyad nada fushi hakaba, bata taba samin kanta in situation data firgita irin na yau ba kankame jikinta tayi ko’ina na rawa taki kallonshi dan tsoron kallonshi take tana kuka sosai still bakinta bai mutu ba tace

“wlh, wlh bazan zauna dakaiba bazanyi auren dakaiba wajen Bilal zani wlh shi nakeso, shi zan aura, mun shirya komi he’s waiting for me” kallonta Riyad yayi ganin bakinta bazai taba shiru ba no matter wat ita me taurin kai, is time to deal with this iron girl the right way, yana kallonta yace “okay kin cigaba da kiramin sunan wani agidana ne?” Yana maganan yana tahowa kaman zaki, baya tashiga komawa tana runtse idanunta hartakai bango ta dukunkune tana kuka, yana zuwa hannunta yaja ya fizgota ta taso ihu tayi sosai. “Jama’a ku taimakeni zai kasheni zaiyi kidnapping dina, Bilalllllllll” ta kwalama Bilal kira dayasa Riyad yajuyo zuciyanshi yagama lalacewa tass! Yadaura mata mari na biyu dasaiga jini gefen bakinta ya jata da karfi da yaji har sama zuwa dakinshi ya wurgata ciki tafadi akasa ya maida kofan ya datse a zuciye yajuyo cikin kakkausan murya yace “dauka kinfi karfin kowa ko? Or you think i can’t deal with you, kokinfi karfina sabida inata lallashinki and petting you? You think I can’t handle stubborn girl like you? Yau I will properly legalize aurenmu, I will show you cewa I own you! I will show you the power danake dashi akanki! I will sleep with you today! I will make you my rightful wife duk ubanda ya isa a Kano yazo yahanani cinki Rashida!” Yayi maganan yana wani fizge rigan dayasa dasauri Rashida ta tashi tana ihu sosai. “Somebody help me wayyooo Allah na zai kasheni, security” Tashiga waigawa baya tana ihu, ganin yafara bude belt yasa tai hanyar bayinshi da gudun bala’i, hannu yasa ya fizgota tazo jikinshi tashiga kaimai duka tako’ina da duka karfinta tadauka Riyad kalan sauran mazan datake dambe dasune, ko’ina tasamu kaima duka take baidamu ba kawai taji ya yaga lab coat nata ya yar dudda sabon atampa ne ajikinta tashi daya taji kyaaaaaa shima ya yaga tsabagen yanda ya zuciya yau, kokarin fita tayi daga jikinshi ganin daga ita sai pant and bra tana juyawa yakama pant nata ya fizgota back to his body kyaaaa ya yagashi yasa bayanta a kirjinshi kawai taji hannunshi kan saman boobs nata ta gaban breziyan ya yaga bra din in just 5secs Riyad yayi ripping nata off na clothes dake jikinta, ihu tayi dan tagama firgita tace “na shiga uku” tashiga fada dashi sosai bana wasa ba tana hayagaga tana throwing every punch data iya all special skills nata tana ihu. “Wlh bakamin komiba, wlh bazaka tabani ba, Bil……..” hannunshi yadaura abakinta dan he don’t want to slap her again nor hit her amman ta masifan kololuwan batamai rai ya hankadata gado, ahaukace ta taso ya sauke wandonshi duka biyun kasa kulle idanunta tayi da gudu tana dirkowa daga gadon ganin nakedness nashi jin yadauketa yasa tabude idanunta tana ihuuuuu tana kokawa maidata gadon yayi yashiga bude mata kafafu tana harhardewa tana kuka tacigaba da kokawa dashi saida daga hannu yasoma mata wahala tsabagen yanda ta galabaita sannan abayyane taji yafara karanto addu’an saduwa da iyali tashi daya yabude mata kafa yakama kan dick nashi yakai wajen yabuga da karfi. “Billallllllllll…….” Kai Riyad jiyayi zai hadiye zuciya ya mutu yasa hannu ya danne bakinta azuciye yashiga dambe da vijay nata ba imani nor tausayi…….. DAN ALLAH WAYE DA LAIFI?? RIYAD YAYI KOKARI DA RASHIDA KO BAIYIBA?? ABINDA YAKE SHIRIN MATA YANZU KUNYI SUPPORTING??? SEE YOU SUNDAY❤️




Post a Comment

0 Comments