TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Jan hankalin da sarkin waqa yayi yayin murnan samun 'yancin kai

 Shahararrun mawakan mu suna ta qoqarin bayyana ma duniya halin da qasarmu take ta hanyoyi ma banmata ta yacce kowa zai San da kowan kowa zasu san halin da talakawa ke cikin a yau.

Mawaki nasziru sarkin waka tafito yayi mgn akan cewa idan ansan in anfita baza'a dawo bah sai da enchi ko a mutu ko ai rai toh nan an iya qiransa ammah koma bayan haka kowa ya riqe maganar dake bakin sa baya da buqatar a tsaya anata bata lokaci ma juna wajen nuna ma duniya halin da muke cikin a kan takar da da sauran su.

Indai ansan Za'a fita baza'a dawo bah sai da sai dai 'yanci toh kowa yayi sallamah da iya lansa in anga mundawo toh sai da 'yanci toh yana marhaban da wannan fitan ammah Koma bayan haka pha shi pha kar kowa ya qara qiran sa Jan hankalin da naziru sarkin waka yayi knn alkcn murnah samun 'yanci.



Post a Comment

0 Comments