Yanzu-yanzu
Najeriya ta sanya fitattun malaman Musulunci a kasar, marigayi Sheikh Ja’afar Mahmud Adam da marigayi Sheikh Muhammad Auwal Albani, a cikin jerin mutum 60 da suka bayar da gudunmuwa wajen gina kasa.
Allah Ya Jikan Su Da Rahma.
Yanzu-yanzu
Najeriya ta sanya fitattun malaman Musulunci a kasar, marigayi Sheikh Ja’afar Mahmud Adam da marigayi Sheikh Muhammad Auwal Albani, a cikin jerin mutum 60 da suka bayar da gudunmuwa wajen gina kasa.
Allah Ya Jikan Su Da Rahma.
0 Comments