A yau Alhamis, 26 ga watan Oktoba ne kotun koli za ta zartar da hukunci kan shari’ar su Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na jam'iyyar LP da ke kalubalantar hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, wacce ta tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu.
Wanda kotun a yau ne zatayi watsi da karar da suka shigar
Me zakuce game da wannan hukuncin da kotu ta zantar.
0 Comments