TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Na zauceh a soyayyah soyayyah

 Soyayyar a'ishatul humaira ceh kadai zata zama toh min tamkar ruwan sanyi a Sahara musamman Saharar mah ta yankin lara bawa.

Ina mai fatan cewa kowa ya lamunceh muh dan ganin Na samu karbuwa a gurin a'ishatul humaira wato ku tayani yaqin samun soayyar tah koda dawasu masoyan na kasanceh na kakmade su na kasan ceh na gaba gaban su sabida ina matuqar qaunat tah kuma ina fatan kunataya ni da addu'o'in ku wajen ganin cewa na samu soyayyar Aishatul humaira tah.

Wato shi soyayyar a'ishatul humaira ta yayi kane kane yayi baqe baqe a dan damalin tsakiyar tubalin majalisar zuciyata, son ya zamtoh tamkar abaka kyau tar rayuwa neh bayare da dukkanin wani harajie bah kai qarshe pha inba a'ishatul humaira bah toh pha rijiya ceh kawai maslaha wato nakai kaina mahallaka kwai na zamto matacceh ya zamo babu ni muddin babu a'ishatul humaira tah a cikin rayuwa tah.

Kamar yacce idan tsami ya yawai tah dole sai an nemo kanwa ma abinci kamun ya ciyu toh hk zalika nima dole sai ke humaira tah kamun rayuwah tah tayi kyau kuma ta haskaka yacceh duk mai ganin ta yaga tabashi sha'awa kuma yaji dama ace shima rayuwar shi ta hau saiti kamar dai ni.

Kai wayyoh " Ina Sonki " yacce na fada hk yyi ko dai na qara daga muryar tawa neh kam.



Post a Comment

0 Comments