Mai girma Kwankwaso ya dauki nauyin karatun yaran talakawa zuwa kasar waje.
Hakan ya farune a ranar 20 ga watan Oktoba 2023,wanda aka dauki nauyin karatun yaran na kano (indigenes).
Wanda kimanin yaran yakai 1,001 wanda dukan su indijin din kano ne.
A cewar dan takarar New Nigerian People Petty (NNPP) wato Rabi'u Musa Kwankwaso yana cewa kudurin hakan yadade a zuciyan sa wanda sai yanzu Allah yabashi ikon cikawa.
Ya dada da cewa abubuwan alkairi irin haka zasu cigaba da Faru in Allah ya yarda.
0 Comments