TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Da Na Kowa Ne page 95-100

 *©BEBEELO*


                    *95~100*


~ Ga baki daya duk wani suturar jikinta, yayi fatali da ita.Ummi kam ikon Allah kawai take kallo,

ita sam tama rasa me zatayi, iya kokarinta na ta kwace tayi amma sam ta kasa,ko motsi.

Tana mamakin inda Barr ya iya wadanan abubuwan, jin irin abubuwanda yake mata har,

ya saka jikinta ya mutu.Sam takasa wani yunkuri, saboda duk wani kashin jikinta yamutu.

Take ta samu kanta da jin dadin abinda yake mata.Barr kuwa tuni hankalin shi ya fara,

tafiya ya matsu ya jishi tsumdum.Aikuwa saida ya gama kashe mata jiki da romance,

sanan ya fara karkarin keta abarshi, saida yadda yayi tsammani ba haka ne ba, saboda

gam yaji abarshi kamar wata yar shekara goma.Yayi mamaki matuka, bai sham mamaki ba,

saida yashiga cikin.Ummi kuwa tun tana dauriya da wanan lamarin harta fara kwalla, batayi wani ihu ba,

illah kwalla kawai na zafinda takeji, idanunta ta kulle gama tareda dora hannuwanta biyu,

akan kirjin Barr, ganin abin nashi yayi yawa ya kasa sauraramata yasa tadan fara kuka mai

sauti tana magayi akan ya kyaleta, amma sam saida ta wahala iya wahala.Sanan,

ya sauka kanta, gefenta ya zube, ga kamo hannunta yana murzawa.Daidai fuskarta,

ya matso yana share mata kwallanda take, wani irin kunya ya kamata, dan murmushi yayi,

ya mike yayi ban dadi, saida yayi wanka sanan ya fito zuwa lokacin ya kwatanci ta dan huta.

Hannu ya mika mata, hararshi tayi tace"me kake nufi mtswww, mikewa taje tayi, amma

saita koma zaune.Dariya yayi yace"kinzata aikin yaro saukine dashi, gwara ki bari naje na gasaki.

Kuka ta fashe dashi tace"wallahi zalunci ne kawai kuma sai........rufe mata baki yayi, da nashi.

Daga haka ya dauketa zuwa toilet yana kaita ya saka ta ruwan zafinda ya shirya harar shi tayi ganin zai jaye zanin jikinta,

dariya ya saka yace"Malama boye boye name kuma, akwai wanda ban ganiba ne?

nan ma wata harar ta dalla mashi, dariya yayi ya janye zanan ya fincilar, sanan ya shiga gasata.

saida yabata magani shima da kyar ta karba tasha, take tayi bacci.Ido ya kura mata yana kallonta.

Kyakkyawa ce ta gaske, wani sonta yaji na shigar shi, juyawa yayi yana mamaki, to ya akayi,

ya sameta cikakkiyar budurwa?

da haka dai yayi bacci, koda ya farka bai ganta ba, murmushi yayi ya fada toilet yayi wanka.

A falo ya hangota tana shirya abinci a danny, har tayi wanka abinta, tayiwa Mukh.

Lallai jarumace ya fada a ranshi, wani zuciyar yace mashi kawai tanayi ne, dan karka gano lagonta.

D'an murmushi yayi ya k'araso, da gudu Mukh ya fada jikin shi, yace" Uncle meya sami Mumyna take fushi?

na Tambayeta ka bata asigement din tace na bari kazo na tambayeka,Uncle ka bata din ne?

Saida ya kalleta hararshi take, dariya yayi yaja hannun Mukh suka zauna a kasa, yace"nabata mana tun jiya, but im sorry to said Mumynka bata iya ba, komai bataci ba ciki.

Bata fuska Mukh yayi yace"Uncle may be kabata mai wuya ne, but promise me zaka sake bata wani mai sauki.

Dariya Barr yayi yace"ai zan sake bata din i promise, dariya Mukh yayi ya fada jikin shi.

Tana jinsu tayi banza dasu, abincin ta mayar gabansu, irish ne, sai source na kwai da kidney sai k'amshi yake, ga tea ta hada masu.

Komai kasa ci tayi zaunenta take sai tunani take iri iri, kusa da ita ya matso ya sakayo hanunshi,

ta k'ugunta yace"to ya kikaji asigemtn din yaro?harara ta dalla mashi, kamin tace"Malam bafa nason haka.

Mikewa tayi dak'yar har yanzu zafi takeji tayi dakinta, bai bita ba yayi zamanshi falo shida Mukh,

Mukh yaso ya bita d'akin amma Barr ya hanashi, yanaso yabarta tadan huta cox yasan ta wahala sosai.

                                    ***

Haka rayuwarsu ta kasance, tun bata kula Barr harta zo ta fara kulashi, hakan ya faru ne,

akan irin zazzafar kaunarda yake nunamata.Take itama ta fere tana nuna mashi nata salon.

Aikuwa kullum cikin farin ciki suke gidan, irin sonda Barr ke nuna mata har mamaki take.

      kwance take kan cinyar shi, sai shafar k'atoton cikinta yake, dayan hannunshi yayana rike da apple tana ci

"wai yaushe zamuje K'auye? wallahi na k'osa naje, kagafa kusan wata biyar rabo danaje.

Dan fuskewa yayi yace"kema kinsan kina haka bazan bari kije koina ba, so mubar maganar please.

Shuru tayi tareda sako k'walla, batace komai ba, rungumeta yayi, yace"haba my dear kiduba fa kiga,

taifiya ma da kyar kike, so ya zaayi na barki kina tafiya nesa, dan Allah kiyi hakuri,

duka duka meya rage?

saifa kin gaji da mutane.Yadan kwantar mata da hankali, take taji dadi, nan kuma suka lula wata duniyar.

      "Ma yanzu ne ta haihu ko asibiti bamu dawo ba, sunce saita huta ita da babyn, Dariya ma tayi wanda zai nunamaka tana cike da farinciki.Tace aini yanzu zan kamo hanya,

saika tura a d'auko Ummanta kamin na iso, tam yace"sanan ya kashe wayar.

sati na zagoywa aka rad'awa yarinya suna, Pherty, anyi shagalin biki sosai.

Babyn kullum tana hannun Mukh, sai murna yake, Barr farincikin shi bai misaltuwa.

Pherty nada wata uku, Ummi ta shiga wani makarantar mata, mai hade da boko,da

islamiyya, gwargwado tana fahimta, kuma tana zaune da kowa lafiya.Sun shirya sunje Sarandosa, Umma murna gurinta baa magana,

lallai komai lokaci ne.

yan k'auyen sai biyar Ummi ake, kudi kawai take rabama masu, bata damu da irin abinda

suka mata a baya ba.Koda taje ta iske an sako Rabi yar Baba larai, ga yara biyar, kuma bazata wuce shekara ashirin ba,

hakan yasa ta kawo abinci mai yawa gidan ta basu kudi, kuma ta dauki nauyin makarantar yaran,

ga baki daya.Bayan shekara uku su Mukh an k'ara girma k'yaun shi sai k'ara fita yake ga tarbiya daya samu gurin Ummi,

Barr wani irin kara son Ummi yake, ganin irin sonda takewa Mukh, lallai itace mutum ta biyu,

bayan Daddyn Mukh daya taba ganin, sun nuna cewa *d'a na kowa ne*

Pherty ta shaku da Mukh sosai, bata iya zama bata ganshi ba, shikuwa a schl duk wanda ya tabata zaisha mamaki dan kuwa sai inda k'arfin shi ya k'are, Ummi ta sake haihuwar yaronta Sadiq, zamansu suke cikin jin dadi.

Ranar sunje mall suka hadu da Mum, mahaifiyar Ammar, harda kukanta tana rokon Ummi gafara, yaran Ummi sun bata sha'awa sosai, nan Ummi ta mata alkawarin za'a dinga kaisu week end,

hakan yawa Mum dadi sosai.



*Anan na kawo karshen wanan buk din nawa, dafatar kun samu wani darasi a cikin shi,idan kuwa kun samu darasin zanso naji comment dinku,hakan zai tabbatarmin da sakona ya isa ga makaranta*


*inaso na godewa duk masoyana, ina maku fatan alkhairi*


*Ummi Aisha, wanan buk danki akayi, nakine na mallaka maki halak malak, saboda kauna da mutunci dake tsakaninmu, Allah ya barmu tare*


*Sady jegal na gaidaki, kamar kinfi kowa son wanan buk din, Allah yabarmaki yaranki*


*Zanyi kira ga makaranta, dan Allah idan dai har free kk, lokacinda aka fara buk, dan Allah ka daure ka karanta shi lokacin*

*Saboda rashin yin hakan wahala ne ga marubuci* *sai yayi nisa a dinga maida shi baya*

*zakuga wani lokaci kayi wahala**

*kayi typn may be ka tura page 30 haka, zakaji wata taci ka mata sndn farko,ana samun irin haka*

 *sosai*

*to dama ace ita kadaice zakama sndn farko, to ba haka ba, may be mutum ashirin zasu bika ta prvt suce ka masu sndn, kuma ba guri daya ne suke so ba, wanan zatace 30 takeso, wata 60, kuma idan baka masu sndn ba ya isa ace wance wulak'anci gareta*


*Wanan abin ya jima yana cimin tuwo a k'warya, dan Allah kudinga tausaya mana mu marubata, ba yabon kai ba munafa k'okari, bafa aikin typn ne kawai gabanmu ba, akwai masu karatu, akwai masu kasuwanci, akwa masu kula da gida, miji yara, kunga kuwa dole muji jiki, duk da mu muka saka kanmu, amma ya kamata a mana uzuri, Allah yasa mudace*


*Taku Bebeelo*(Mum iman)


sai kun jini a sabo, buk mai suna *HANNE*

littafine dayazo da sabon sauyi akan rubutun litattafan hausa,wanda ba kasafai aka saba irinshi ba, domin zakuga banbanci rayuwar tauraruwar littafin yazo daban da yadda ake sakawa a sauran littafai, sai kun jini.




Post a Comment

0 Comments