TOP HAUSA NOVELS atOptions = { 'key' : '20e08520dad54dbf6d9e963271

Makauniyar soyayyah page 91-92

 *STORY & WRITTEN*




             *BY*




*MARYAM AHMAD PAKI*







*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION*🤝🏽




www.maryamahmadpaki.blogspot.com



Facebook: Kainuwa writers Association







_Masu kira na a waya ina Godiva, ba ni da abin ce muku sai dai fatan alkhairi, Sumayya Bala kema ina Godiva da yabawar ki gare ni_.


_Wannan shafin na Baku shi kyauta ku yi yadda kuke so dashi_. 






91-92



Yaya Faruk ne cikin wani tsadadden sky blue d’in yadi, daga ganin yadin kasan mai tsada ne.



Gani nayi ya k’ara haske da k’iba, kana kallon shi kasan yana cikin kwanciyar hankali.



Rabo na da ganin shi tun ran bud’ar kan su Anisa da muka had’u dashi a gidan mu, tun daga wannan had’uwar ba mu sake had’uwa dashi ba, sai yau da muka sake had’uwa dashi.



Jikin motar shi ya jingina ya hard’e hannun shi.



Ji nake yi kamar k’asa ta tsage in shige dan ban san me zan ce ma yaya Faruk idan ya tambaye ni inda zani da akwati.



A takure nake da tsayuwar yaya Faruk a gurin.



Nasan in ba ni na mishi magana ba bazai min ba dan haka na ce "Ina wuni yaya Faruk".



"Lafiya" ya amsa min a tak’aice.



Shiru yaya Faruk yayi kamar ba zai k’ara min magana ba kana ya ce min "Fatima ina zaki da yamman nan da akwati a hannun ki, na zo wucewa ce na ganki a tsaye, daga gidan Aminu nake".



Sunkuyar da kaina nayi na rasa amsar da zan bashi dan gani nake yi ban da amsar tambayar da ya min.



"Yanzu ina zan ce ma yaya Faruk zani bayan ni kaina ban san in da zani ba?" na tambayi kaina.



"Ok tun da na ga alamar ba ki shirya tafiya ba ni bari in k’arasa gida, daman zan ce ki zo in rage miki hanya ne dan na ga yamma tayi, ki gaishe da mijin ki" cewar yaya Faruk.



Yana gama fad’ar haka ya bud’e k’ofar motar ya shiga da niyar tafiya.



Sanin zai iya tafiya gashi yamma tayi yasa na k’arasa bakin k’ofar motar na tsaya.



Kamar bai san da tsayuwa ta a gurin ba ya sa ma motar key, hakan ya tabbatar min da bazai min magana ba.



A hankali na kira sunan shi "Yaya Faruk".



D’agowa yayi ya kalle ni jin na ambaci sunan shi amma bai min magana ba.



"Kayi hak’uri in ka tafi ka bar ni a nan zan sha wuya kafin in sami abin hawa" na fad’a.



Tab’e baki yaya Faruk yayi ya ce "wannan matsalar ki ce, da nace ki zo mu tafi ba tsayawa kika yi kina b’ata min lokaci ba, in na tafi kya samu abin hawa, in kuma za ki tafi d’in ne ki zo in sauke ki".



Da sauri na d’auki trolik d’ina na zagaya na ajiye trolik d’in a bayan seat kana na zauna a kujera mai zaman banza ya ja motar muka tafi.



Tun da muka fara tafiya ba wanda yayi magana a tsakanin mu.



Can yaya Faruk ya kau da shirun da cewa "Ina zan sauke ki?



Tunanin ina zan ce ya sauke ni na fara yi dan ni kaina nasan ko hauka nayi na tashi ba zan ce ya kaini gidan mu ba, to ko gidan yaya Aminu zan ce ya kai ni? shi ma ba mafita ba ne dan nasan yaya Aminu ba zai min da dad’i ba kuma mun riga mun bar hanyar gidan yaya Aminu d’in, in kuma na ce ya kai ni gidan yaya Khalil da wani ido zan kalli Anisa har na iya zama a gidan bayan na guji d’an uwanta a baya, haka in na ce zan je gidan Dadin su yaya Faruk lallai na cika mara kunya, idan kuma na ce za ni Wagini dare ya fara yi sannan sai na gwammaci ban je ba dan ni kaina nasan abin da Hajiyan Wagini za ta min ba zai min dad’i ba dan sai na gwammace ban je ba.



"To yanzu ina zani?"



Hawaye ne ya cika min idanu na saboda rasa mafita da nayi.



Cikin fad’a yaya Faruk ya ce "Ke Fatima dan iskanci ina miki magana kina jina, in ba za ki fad’a min in da zan kai ki ba sai ki sauka dan ni ina da abin yi".



"yaya Faruk ban san in da za ni ba" na fad’a murya ta na rawa.



Saurin juyowa yayi ya kalle ni kana ya ce "kamar ya ba ki san in da za ki ba ki kasa na d’auke ki muna ta tafiya a mota, bari in kai ki gidan Abbu in kika tuno in da zaki sai ki tafi".



Hanyar gidan su Abbu ya nufa, ganin hakan da nayi yasa na fara mishi kuka a mota ina rok’on shi kar ya kai ni gidan.



Guri ya nema yayi parking kana ya kalle ni cikin d’aurewar fuska ya ce "look Fatima, ba zan d’auki iskancin da kike min ba, akan me za ki kama min kuka kina cewa kar in kai ki gidan su Abbu, to in ban kai ki nan ba ina zan kai ki, infact ni ban san inda zan kai ki ba, in kuma gidan ki za ki koma to muje in mayar da ke in yaso gobe sai ki je inda zaki, wai ina ma zaki at this time da akwati".



Cikin kuka na ce "Dan Allah yaya Faruk kar ka kai ni gidan Abbu, ban san hukuncin da zai min ba in na fad’a mishi dalilin zuwa na".



Duk da yanzu ba ya son wata alak’a ta k’ara had’a shi da ni in ban da gaisuwa amma ganin yadda na ke kuka yasan akwai abin da ya faru  na ke so ya taimaka min kuma ko ba komai matsayin k’anwar shi na ke, shi babba ne bai kamata yace zai bi shawarar da zuciyar shi ke yanke mishi a kaina ba akan ya sauke ni duk ma matsalar da nake ciki ni ta shafa.



Yaya Faruk ne ya ce "Yanzu ni me kike so in miki Fatima, sauri nake yi Khadijah na jira na a gida".



Cikin shashshek’ar kuka na ce "Dan girman Allah yaya Faruk kar ka duba baya ka tausaya min, ko ma ina ne ka kai ni na yarda amma ban da gidan su Abbu.



Ranshi ne ya k’ara ‘baci dan har yanzu bai gano abin da yake damu na ba, gashi na k’i fito wa in fad’a mishi abin da yake damu na.



Cikin tsawa yaya Faruk ya ce "get out of my car, ko ma ina zaki ki je ba matsala ta ba ce".



K’ara sautin kuka na nayi dan nasan in dai na fita daga motar nan ban da wata sauran dubara da ta rage min.



"Yaya Faruk kai d’an uwa na ne, in ka tafi ka bar ni ban san in da zani ba, matsala muka samu da Dr yace in tafi gida, nasan zuwa na gida daidai yake da d’aukar ko wane mataki a gurin Abbu da Ummu tun da ni na yarda da sharad’in da ya fad’a min akan in na samu matsala da Dr ba ruwan shi na yarda, kai kan ka yaya Faruk shaida ne".



Ci gaba nayi da kuka nayi na ce "Yaya Faruk nasan in za ka duba abin da na maka a baya ba za ka ta’ba taimaka min ba dan ni kaina nasan ban cancanci taimako daga gare ka ba, sai dai ina so ka min taimaka min saboda Allah da kuma matsayina na y’aruwar ka".



Kallo na yayi ya kau da kanshi kana yayi shiru kamar mai nazari.



Jiki na ne yayi sanyi da shirun da yaya Faruk yayi dan a tunani na ba zai taimaka min ba.



"Za ki iya zama a gida na?" yaya Faruk ya katse min tunanin da nake yi.



Cikin rawar murya na ce "Zan iya…yaya Faruk… indai har…zaka iya zama… dani".



Bai k’ara ce min komai ba ya ja motar muka tafi.



A wani had’ad’d’en gida na ga ya yi parking, horn yayi mai gadi ya bud’e mishi gate d’in ya shiga da motar shi.



A parking space yayi parking kana ya fito daga motar.



"Ki biyo ni" yaya Faruk ya fad’a yana ci gaba da tafiya.



Jiki a sanyaye na fito na bud’e baya na d’auki trolik d’ina na bi shi a baya.



Kusan a tare muka shiga cikin falo d’in saboda ya tsaya ya jira ni na k’araso.


San da muka shiga ba kowa a falon.



Sallamar da yaya Faruk yayi ne yasa Khadijah ta fito da sauri.



Gurin yaya Faruk ya ta nufa da niyar hugging d’in shi, gani na da tayi ne yasa ta fasa tare da sakar min murmushi.



Murmushi yaya Faruk fahimtar yayi abin da ya hana ta hugging d’in shi.



Takowa yayi ya k’arasa gurin da take yayi hugging d’in ta ya rik’o mata hannu.



"Sannu da zuwa yaya Faruk" Khadijah ta fad’a.



"Yawwa my Khadijah, na bar ki ke kad’ai ko? ya fad’a yana sakar mata tattausan murmushi.



Juyo da kallon ta tayi gare ni ta ce "Sannu da zuwa, k’araso ciki".



Bin ta nayi na nemi d’aya daga cikin kujerun dake girke a falon na zauna.



Kallon yaya Faruk tayi ta ce "yaya Faruk bak’uwa muka yi ne".



Yaya Faruk ne ya ce "Fatima ce k’anwar Aminu da Khalil".



Jin suna na da yaya Faruk ya ambata yasa Khadija tayi saurin juyo da kallon ta gare, sai a lokacin ta gane ni saboda sau d’aya mu�a hae’u da ita lokacin da �nisa"ta h`ihu.



Ni kaila sai a ranar nc k’ara Ganin Khadijan yaya Faruk, r` laifi kyakkyawa ce, a kallon da na(mata�za mu iya zema mate da itp ko ta0girme ni ked'an.



*Khadija` ga Fatima n�n za ta $’an zauna damu na!somedays a nan �yden, ki kai ta d’aki ta!huta".



Jioi a sanyaye ta amsa(mishi da bVoh".



Tashi na yi t` kai ni wani d’aki da aka zu�� kq9an alatt a ciki,!l�t5m in ba 9a s`ni bc :aiiya�cmw`na matar gidan ne saboda had’uwar shi.



Band’aki ta nuna min in zan shiga in yi wanka.



Khadijah tun da ta kkma"d”aji take tunanin zuwa na gidan nan, hankilh� Ta ba q kwanbe yike ba kewo fi da yaya Baruk yayi, a sanin ta ni matar aure ce aima mai zai sa in  biyo yayaFaruk in zauna � gidan shi.



Ko�dai matsala na samu da miji na? tambayar da Khadijah�tayi!ma Kanta amma ba ta gasgata hakan$a ranta �a.



Shigowt ygya Faruk ne }a katse mata tunanin fa take yi.



Kusa da ita yazo ya zaunq yana sakar$matc lallausan m�rmuchi.



Ita ma mayar miShi da murmushmn da yake mcta tayi.



Yanayyn ta da ya fani yasal kamar �kwai abin da$yake damun ta, tun scn da ya ya kawn Ni gkdan ya mata bayanin w`cece ni"ya lura yana�in ta ya0canza"amea yasan baza ta iya m�shi meganA akan me yasa ya kaw/ ni ba.



]aya Faruk ne }a ce &Khadijah ki yi hak’uri na kqwo Fatim` ba da iziniN ki "a, matsala suka samu da mijin ta, in�ko�ai }a daidaita za ta koma gidan!t!, akwai y’ar matsala ne shi yasa ban0ka) ta gidan Abbuda Dadi(bq".-



TAk’aitac�en murmushi tAyi kana ta ce &Ba komai {aya Faruk, Allah yadaidaita tsakanin su".



"A-in my Khadija" ya9a Faruk ya fad’a.



Yaya Fa�uk ne ya canza hirar da cdwa "Ya jikin nqki,(ina datan ba abin da yake Damun kk?".



nana ce ta ca�"Jiki Alhai`ulillah".



 Akwai abin da ki+e so in siyo miki ne kn za ki ya cin abincyn" y�ya Faruk ya tambaye ta.



"Momi ta aiko min dq tuan shinkafa mayar agushi �uma n�(ci sosai, abaNcin ya min$dad’i" cewar Nqna.



Cikin �snka.a ya ce "Ka ga y���ar gatan Momi".



Tashi yaya Faruk yayi yace "Bari in je in watsa ruwa kafin a kira sallah".



Ni kuwa tun da na shiga band’aki nayi wanka na d’auro alwala ta kasancewar na ga lokacin sallah yayi.



Kaya na canza na ji kiran sallah, hakan yasan na shimfid’a sallaya na ta da sallah.



Ko da na idar da sallah ban tashi daga sallayar ba.



Ina zaune na ji kiran sallar isha’i na mik’e nayi sallar.



Bayan na idar ne na tsaya yin lazimi kafin na mik’e na ajiye sallayar.



Kan gado na koma na zauna na rafka tagumi, sakin da Dr ya min ne ya dawo min sabo.



Kuka kawai na fara yi saboda sai a yanzu na fara jin zafin sakin da ya Dr ya min.



Wai ni Dr ya saka? Duk irin fad’i tashi da nayi akan son shi amma bai saka min da komai ba sai kalma mafi muni wato saki.



A yanzu mafitar da zan nemar wa kaina shine in cire Dr a raina, tun san da naji zai auri Meema da abubuwan da suka faru naji a yanzu zan iya sa ma kaina hak’uri in yi rayuwa ta ba tare dashi bad an soyayyar shi ba ta amfane ni da komai ba b’ace danasani da b’acin rai.



Kaina na kifa akan cinya ta, kuka nake yi ba ji ba gani, duk wanda ya ganni a lokacin sai ya tausaya min.



Sallamar da yaya Faruk yayi ne yasa nayi saurin shanye kukan da nake yi.



D’ago kaina nayi muka had’a ido dashi.



Yana jingine a bakin k’ofa ya hard’e hannun shi.



Yaya Faruk ne ya ce "Ki fito falo mu ci abinci".



Yana gama fad’ar haka ya fita daga d’akin ba tare da ya k’ara ce min komai ba.



Jiki a sanyaye na tashi na shiga band’aki na wanko fuska ta kana na nufo falon.



A kan dinning na same su suna zaune suna cin abinci.



K’arasawa nayi na nemi guri na zauna.



Nana ce tayi serving d’ina kana ta kalle ni da murmushi a fuskarta ta ce "Fatima ga abincin ki ci".



Murmushi nayi kana na ce "Na gode".



Kad’an na ci abincin na fara wasa da cokalin dake hannu na.



Shi kuwa yaya Faruk kamar bai san da zama na a gurin ba.



Sai ma feeding d’in Khadijah da yake yi ko kunya ta ba ya ji, hakan yasa duk naji zaman na takura.



Mik’ewa nayi da niyyar barin gurin.



Nana ce ta kalle ni cikin kulawa ta ce "Fatima ba dai har kin k’oshi ba, na ga ba ki wani ci abincin ba".


"Na k’oshi ne" na fad’a.



Kallon yaya Faruk tayi ta ce "Yaya Faruk ka mata magana ta zauna ta k’ara abincin".



"Tun da ta ce ta k’oshi ki k’yale ta mana, tasan yanayin cikin ta" ya fad’a cikin halin ko in kula.



Girgiza kai kawai Nana tayi ba ta k’ara cewa komai ba.



Falo na koma na zauna ina jiyo maganar su k’asa-k’asa.



A zahiri in ka ganni a lokacin za ka ce Tv nake kallo saboda yadda na k’ura ma tv ido amma hankali nag aba d’aya ba akan Tv yake bad an in ka tambaye ni me ake yi a Tv ba ni da amsar da zan bayar.



Bayan sun gama cin abincin ne Nana ta tafi kichen kai plates d’in da aka yi amfani dashi ta wanke.



Yaya Faruk ne yazo ya zauna can nesa dani yana pressing d’in wayar shi.



Ko da Nana tazo falon kusa dani tazo ta zauna tana d’an ja na da hira duk da dukkan mu ba wai mun saba da juna ba ne.



Duk wannan zaman da muka yi a falo yaya Faruk bai sa mana baki a maganar da muke yi ba.



Na da’n jima a falon kafin na tashi na musu sallama na tafi d’akin da aka bani.



Kwantawa nayi na rungume filo yayin da hawaye ke zubowa daga idanu na.



Yau ni ce zan kwana a wani gurin ba tare da Dr ba saboda rabuwar da ta shiga tsakanin mu.



Da k’yar na samu bacci ya d’auke ni mara dad’i mai cike da tunani da damuwa.



Da asuba Nana ce tazo ta tashe ni nayi sallah.



Bayan na idar ne na zauna na yi muraja’ar Alkur’an da na gani a gefen mirrow d’in dakin.



Sai da gari yayi haske na fito falo inda na tarar da Nana tana jera kayan breakfast a dinning table.



K’arasawa nayi muka gaisa da ita cikin fara’a kana na tambaye ta me zan taimaka mata.



Cewa tayi in bar shi ta kusa k’arasawa ba sai na wahalar da kaina ba, da k’yar na samu ta yarsa na gyara falon da kitchen.



Yau ma da aka zo yin breakfast haka Yaya Faruk ya dingc`tarairayaR Nana yaNa ba �a abmnci a baci, motsi kad’qn in �ayi zai tambaya ta abin!da yake damun�ta.



Jasan i~$na tashi(na koma falo Nana ba za paji dad’h b` dan jiya ma ta nuna min rashin jin dad’in ta dAna tashi Ana0cin abinci.



Tun d� muka had’a ido da Yaya(FAruk nag a yi d’aqre fuskar s(i kamar bc shi ba ne yake sakar ma Nan` murmushi yasa na sha jinin jiki na.



Hakan yasa na yi saurin gama breakfast d∙i� dan in bar gurin.



Ko da(suka gama breakfast d�in Nana ce ta kwashu kaqan ta nufi kitchen, hakan yasa na tas�i da sauri na nufi jitchen d’in dan in taimaka mata.



Tare muka yi wanke-wanken da(ita duk da ba`wani hira muke yi ba �a`od! rashin sabo amma yanfa take sakar min fuska yasa naji ta kwanta(min a rai`$a. na lura ba �uwan ta.


Muna gaea wq!muKa`fito falon a tare.



D’akin da na sau�a na wuce yayIn da ita kuma Nana ta wuce"side l’in ta.


Da rana ma tare muka yi girki da ita muka ci casanaewar yaya Faruk ya je gidan Momi.


-

Da eadtare ban yi gangancin zuwa dinning area ba dan nasan yaya Faruk ba kunya ta yake yi ba.



Nana ce ta min magana akan in zo mu ci abinci na ce mata ba yanzun ba, sai zuwa anjima.



Sai da naji falon yayi shiru sannan na fito falon na je na ci abincin.



Washegari da daddare ina zaune a falo ni da Nana muna ta’ba hira.



Yaya Faruk ne yazo ya zauna kusa da Khadijah.



Cikin kulawa ya ce "Khadijah ba ki ci abinci ba, haka da rana kika ce min ba kya jin cin komai, yanzu fad'a min mai za ki ci kin ji" ya k'arasa maganar cikin lallashi.



Cikin shagwab'a Nana ta ce "Yaya Faruk ba na jin cin komai ne, duk abin da naci sai in ji kamar zan yi amai".



Sorry Khadijah daurewa za ki yi, wannan babyn na wahalar dake, in kika haife shi sai na bashi punishment tun da baya barin Momin shi taci abinci" ya k'arasa maganar da tsokana.



"To ka bari zuwa gobe sai ka je gun Momi ka anso min d'an wake a gurin ta" cewar Nana.



"Momi ma in taji ba ki ci abinci ba ni za ta yi wa fad'a dan tace masu ciki ba a so suna zama da yunwa, yanzu ki daure ki ci abincin, gobe sai in je gurin Momi d'in ta mi ki d'an waken".



" To amma Yaya Faruk kad'an zan ci ko?" Nana ta fada.   



Murmushi yaya Faruk yayi kana ya d'aga mata kai alamar eh.



Sai a lokacin na fahimci Khadijah ciki ne da ita a maganganun da na ji suna yi.



Wani irin tausayin kaina ne ya kama ni na yanda jarrabawa ke samu na duk akan Dr.



Cikin da nake ta burin samu a ko da yaushe sai ga Dr ya min Katanga da wannan hanyar tun da yanzu ba ma tare.



"Ina zuwa" Yaya Faruk ya fad'a yana nufar dinning area.



Abinci ya zubo a plate da spoon had'e da exotic ya dawo kusa da Nana ya zauna.



Da lallashi ya dinga ba Nana abinci tana ci yayin da take zuba mishi shagwab'a kala-kala shi kuma yana biye mata.



Hawaye ne ya tarun ma idanu sabida irin kulawar da naga Yaya Faruk ya ke ba ma Nana ba k'aramin burge ni suka yi ba yadda suke ba ma junan su kulawa.



Ban tab'a tunanin Yaya Faruk sai iya nuna wa mace kulawa ba sai gashi na gani da ido na.



Sallama na musu na tafi d'aki na fara kukan da ya zaman min abinci.



Wannan kukan da nake yi ni kaina ban san dalilin yin shi ba.



Da na gaji da kukan haka na goge hawaye na.





A b'angaren Dr tun San da ya sake ni na fito na tafi ya tashi ya bar gidan.



Gidan Momi ya je ya fad'a mata matsalar da muka samu dashi da kuma sakin da ya min.



Momi ba ta wani nuna damuwar ta ba saboda yadda take d'aukin ya auri Meema.



A cewar ta in yaso daga baya in yana da interest a kaina sai ya maida ni d'aki na.



Haka Momi ta ci gaba da jawo hankalin shi akan ya yayi ma Dady magana a sa bikin da wuri, bai wani mata musu ba ya ce ya amince a tsayar da lokacin bikin.



Sun yanke akan cewa in Dady ya dawo sai ayi fixing din date din bikin.



A nan ya  ci abincin dare kana ya musu sallama ya tafi.



Lokacin da su Hanan suka ji labarin sakin abin bai musu dad'i ba tun bare Farida da muka fi sabawa da ita.





Yau kwana na hud'u a gidan, ba abin da yake had'a ni da yaya Faruk in ba gaisuwa ba sai kuma wani dqlkli da qa xama dole ya �in eagana.


Yeya Faruk ya"dawo`min ainihin aya Faruk na da da ~a sani, hakin yasa tsobon shi nake ji duk$da ba wani abu dayaie min na fid'a"ko tsawa ba.




Gur)n Nana ceNake samun sauk'in dcmuwar da nake ciki saboda 9adda take k'ok'ariN ja na a jiki�ea kuma zama d! take yi muna tar'a hira duk da na lura ita ma magala ba damujta tayi ba kamar yaya Faruk.



Ina zauje a`d'akin nqii shiru ina tunanin da ya zame min jiki,



Sallamar Yaya Daruk da yayi ne yasa na d'ago na�kclle shi.



Amsa mishi sallamar nayi na sunkuyar da kaina.



Rama yayi a resting chair yAkall�`ni.



Kau da Kanchi yayi shiru kamar ba zai yi magana ba.



Sai da ya(�gauki mintuna kafin ya kau da`s(i2un�da cewa "Fitmma kin ce min matsala kika samu da mijin ki, gashi yau almost04 days ban ji kin ce min ya neme ci ba akan kt ses�nta, na so a ce an yi solving din matsalar ba tare da su Abbu sun ji ba, amma tun da bai name ka ba d/le ne In sanar dasu din ba zai �iwu a b'oye musu ba, kin ga ku}a nan 2-3 days za mu koma Abuna".



Tul da na ji wannan maganar da yaya Faruk yayi haNkali na y! tasHi, nasan sauran b'oye-b'oqe ba naga ba Ne, ia zam! dole �n fm4o in fad'a ma yaya Faruk gaskiyar maganar.


Hawaye �e ya zubo mhn a idanu na nayi satrin sharewa.



Cikin$sanyin murya na ce " �aya Faruk be m!tsala muka sa�u ba kamar yadda(na fad'a mi ka, saci na yayi".


Da sauri ya d'agO ya kalle ni jin maganar$da n! fa�'a.



Whi ma da alAma yayi Mamakin �a�in da Dr ya min ne.



"Ya {ake ki {ika ce Fatima" yaya FAruk ya0tambaye ni.



D'aga�mishi kah nayi alamar eh.



Shiru ne ya rats` d

akin, ni d! yaya Faruk da tunanin da muke�yi.



Yaya Faruk ne ya kau da shirun da cewa "Allah ya kyauta, zan sami Abju in mi Shi magana, duc yadda ake ciki jan0fad

a miki".


" To yaye Faruc" na fad'a cikin sajxin muryan



Tashi yayi ya fara tafiyA da niyyas barin`d'akin.



"Yaya FAsuk" na kira sunan shi.



Juyowa yayi ya kalle ni$ba tare da"ya amsa min ba.



Hawaye nE ya fara(zub/ mmn a idanu`Na, ban dam5 da in goge ba na ce "Yaya Faruk dan`Allah ka yafe min abin da nayi �aka a baya,"nasan bal kyauta ba, s�arrin sO ya sa na kasa"duba abin da ya dace dani, nasan na maka "utulci� na yadare ka, na b'ata make,0yaya Faruk nasan har �a h!ki7kn ka yas! na�tsinci kaina a h`lin da nake biki, idan ba ka yafe min ba ba zal samu farin cikin Da nake cuk'ata ba".



Jau da kanshi yayi d�ga kallo na.


Lumrhe idon {8i yayi ya `ud'a.

M


Gani nayi idon shi ya canza kala W!nda ke nuna zallar b'acin rai da ya ziyarce shi a lokacin.



Ganin shisun da ya min ne(yasa na fashe da kuka na jawo fwiwowina na matso kusa dashi.



Cikin kuka na ce " Yaya Faruk ka yafe min`saboda Allah ba dan hali na ba, ka yafe min ko na samu farin ciKin da nace buk'ata, ka yafe saboda gisman zumunci dan Allah {Aya Faruk... ".



Wani irmn dausayi na ne y� kama yaya0Faruk( yasan wanocn yafhyar da na �e nema a gurin shi har :uciya&4a(haka�ya ke$ ba$zai dubi girman laifin da na mkshi ba dan ta haka ~e kawai zai iya yafe min.



Zubiyar shi ce ke son dawo mishi!da abin da n! mmshi0! baya"amma yayi!saurin danne wa.



Murmushin k'arfiN hali yaqi ya ce " Fatima ke y'ar uw� ta be, ja d'auke ki kcmar Anisa, nasan kin minlaifuka da dama W�nda in na tuna su suna k'onq min zuciya, Amma ba Wanda ya wuce k}skure, nasan!kin yi hakan ne dan samar wa kan ki mafita ba tare da kin duba cbin di zai haifar miki a gaba ra, na yafe mikm Fatima, Allah$ya yafe mana laifukan mu baki d'aya".



Wani kukan na sake dashewa dashi mai ban tausq�i na ce"Na gde yaya Faruk, bazan tab'a manta�a da karamcin ka ga�u ni ba">



"Kar ki damu Fatima

 ke k'anwa ta ce, yanzu ki daina kukan da kike yi ki je +i kwanta" cewaz yaya Fazuk.



Da!sauri na g�ge hawayena na tashi na koma kangado na ~auna&



Fita yey�"daga d'akan ba tare da$ya k'ara se min komai ba.



Post a Comment

0 Comments